< 1 Krønikebok 10 >

1 Filistrene stred mot Israel, og Israels menn flyktet for filistrene, og det lå mange falne på Gilboa-fjellet.
To, fa, Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa; Isra’ilawa kuwa suka gudu a gabansu, da yawa kuma suka mutu a kan Dutsen Gilbowa.
2 Og filistrene var like i hælene på Saul og hans sønner, og de drepte Jonatan og Abinadab og Malkisua, Sauls sønner.
Filistiyawa suka matsa sosai suna bin Shawulu da’ya’yansa maza, suka kuma kashe’ya’yansa maza Yonatan, Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Og striden blev hård der hvor Saul stod; og bueskytterne kom over ham, og han blev grepet av redsel for skytterne.
Yaƙin ya yi tsanani kewaye da Shawulu, kuma sa’ad da maharba suka rutsa shi, sai suka ji masa rauni.
4 Da sa Saul til sin våbensvenn: Dra ditt sverd og gjennembor mig med det, så ikke disse uomskårne skal komme og fare ille med mig! Men våbensvennen vilde ikke; han var for redd. Da tok Saul sitt sverd og styrtet sig i det.
Sai Shawulu ya ce wa mai riƙe masa kayan yaƙi, “Zare takobinka ka soke ni, in ba haka ba waɗannan marasa kaciya za su zo su yi mini ba’a.” Amma mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ji tsoro bai kuwa yi haka ba; saboda haka Shawulu ya zāre takobinsa ya fāɗi a kansa.
5 Og da våbensvennen så at Saul var død, styrtet også han sig i sitt sverd og døde.
Da mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya fāɗi a kan takobinsa ya mutu.
6 Således døde Saul og hans tre sønner og hele hans hus; de døde alle sammen.
Ta haka Shawulu da’ya’yansa maza uku suka mutu, dukan gidansa kuwa suka mutu tare.
7 Og da alle israelittene i dalen så at de var flyktet, og at Saul og hans sønner var døde, forlot de sine byer og flyktet; og filistrene kom og bosatte sig i dem.
Sa’ad da dukan Isra’ilawa a cikin kwari suka ga cewa mayaƙansu suna gudu, kuma cewa Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu, sai suka bar garuruwansu suka gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka zauna a cikinsu.
8 Dagen efter kom filistrene for å plyndre de falne; da fant de Saul og hans sønner liggende på Gilboa-fjellet.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo don su tuttuɓe waɗanda suka mutu, sai suka sami Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu a Dutsen Gilbowa.
9 De plyndret ham og tok hans hode og hans våben og sendte bud rundt omkring i filistrenes land for å forkynne det glade budskap for sine avguder og for folket.
Suka tuttuɓe shi suka yanke kansa suka ɗauka duk da kayan yaƙinsa, suka kuma aika’yan aika ko’ina a ƙasar Filistiyawa, a yi shela labarin a cikin gumakansu da kuma mutanensu.
10 Og hans våben la de i sin guds hus, og hans hjerneskall hengte de op i Dagons hus.
Suka sa kayan yaƙinsa a haikalin allahnsu suka kuma rataye kansa a haikalin Dagon.
11 Da hele Jabes i Gilead fikk høre alt det filistrene hadde gjort med Saul,
Sa’ad da mazaunan Yabesh Gileyad suka ji dukan abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu,
12 drog alle våbenføre menn avsted og tok Sauls og hans sønners kropper og førte dem til Jabes; og de begravde deres ben under terebinten i Jabes og holdt faste i syv dager.
sai dukan jarumawa suka tafi suka ɗauki jikunan Shawulu da na’ya’yansa maza suka kawo Yabesh. Sa’an nan suka binne ƙasusuwan a ƙarƙashin babban itace oak a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.
13 Således døde Saul for den troløshets skyld som han hadde vist mot Herren, fordi han ikke hadde holdt sig efter Herrens ord, og likeledes fordi han hadde søkt til dødningemanere for å spørre dem til råds.
Shawulu ya mutu domin rashin aminci ga Ubangiji; bai kiyaye maganar Ubangiji ba, ya ma nemi shawarar mace mai duba,
14 Men han spurte ikke Herren; derfor lot han ham dø og førte kongedømmet over til David, Isais sønn.
bai kuwa nemi nufin Ubangiji ba. Saboda haka Ubangiji ya kashe shi, ya miƙa mulkin ga Dawuda ɗan Yesse.

< 1 Krønikebok 10 >