< Luka 1 >

1 Mkulungu Teofili. Vandu vamahele valingi kuyandika bwina mambu gegahengiki pagati yitu.
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 Vayandiki ngati chevatijovili vevagaweni penapo pegatumbukini magono ga mumbele mambu genago na kuvakokosela lilovi la Chapanga.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Mewa na Mkulungu Teofili penamali kulolokesa uchakaka waki kwa magono gamahele, nilola mbanga nikuyandikila veve kwa uchakaka waki.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Nikiti chenichi muni nigana wamwene umanyayi mambu goha gevakuwulili.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Lukumbi Helodi peavi Nkosi wa ku Yudea, ndi pavi na Mteta wa Chapanga mweikemiwa Zakalia wa chikundi cha uteta cha Abiya, na mdala waki avi Elizabeti wa lukolo lwa Aloni.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Voha vavili vahenga ga kumganisa Chapanga na kuyidakila mihilu na malagizu ga Bambu changabuda.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Vavi lepi na mwana mbaka muugogolo wavi, ndava Elizabeti avi lepi na chiveleku.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Ligono limonga, Zakalia peavi mukuhenga lihengu laki la uteta mu Nyumba ya Chapanga,
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Ngati cheyavili mivelu ya vamteta va Chapanga, Zakalia ahaguliwi kwa gudugudu kuyingila mu Nyumba ya Bambu ndava ya kuhukisa ubani.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Na lukumbi lwa kuhukisa ubani palwahikili, vala voha vevakonganiki kumuyupa Chapanga vavi cha kuvala vayupayi.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Mtumu wa kunani kwa Bambu, akamuhumila na kuyima upandi wa kulyela wa lusanja lwa luteta lwa kuhukisa ubani.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zakalia peamuweni mtumu wa kunani kwa Chapanga yula, akakenyemuka.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Mtumu wa kunani kwa Chapanga akamjovela, “Zakalia, kotoka kuyogopa muni Bambu ayuwini chawamuyupili, ndava mdala waku Elizabeti yati akubabila mwana mgosi na veve walamkemela Yohani.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Ndi wamwene yati uheka pavaha na vandu vamahele valahekelela ndava ya kuvelekewa kwaki.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Mwenuyo yati ivya mkulu, pamihu ga Bambu, alanywa lepi divayi wala ugimbi, yati ilongoswa na Mpungu Msopi kuhumila mulileme la nyina waki.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Yati akuvawuyisa vandu vamahele wa pa Isilaeli, vamuwuyilayi Bambu Chapanga wavi.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Yati akumlongolela Bambu kuni ilongosiwa na makakala na Mpungu ngati Eliya. Ndava ya kuvatepulanisa vadadi na vana vavi, yati avakita vangamyidakila vavyayi na luhala ngati lwa vala vevakumyidikila, na kumtendelekela Bambu vandu vaki.”
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zakalia akamkota Mtumu wa kunani kwa Chapanga, “Yati nimanya wuli ngati givya chenicho? Muni nene na mdala wangu tavagogolo.”
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Mtumu wa kunani kwa Chapanga akayangula, “Nene na Gabulieli na mtumisi wa Chapanga. Ndi anitumili nijova na veve nikujovela lilovi la bwina lenili.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Yuwanila, yati wivya ngajova yati nakuhotola kujova, mbaka ligono lila pegihumila ago ndava ubeli kunisadika malovi gangu gene gihumila palukumbi lwaki.”
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Lukumbi lwenulo vandu vevamulindilayi Zakalia kuvala vakakangasa, muni atamakisi lukumbi lutali mu Nyumba ya Chapanga.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Peahumili kuvala nakuhotola kujova na vayaki, vayaki vakamanya kuvya mu Nyumba ya Chapanga mula, muyavi agaweni maono ndi akayendelela kulangisa na mawoko muni avi ngajova.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Lukumbi lwaki lwa kuhenga lihengu la uteta palwamaliki, akawuya kunyumba yaki.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Lukumbi luhupi palwamaliki Elizabeti mdala wa Zakalia yula akavya na ndumbu, akawela munyumba miheyi mhanu,
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 kuni ajova “Bambu anitangatili na aniloli, hinu cheaniwusili soni pavandu!”
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Mu mwehi wa sita, Chapanga amtumili mtumu waki wa kunani Gabulieli kumuji wa Nazaleti, ku Galilaya.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Kwa kamwali mmonga mwavamkemela Maliya, Mwenuyo ahongiwi na mgosi mmonga liina laki Yosefu wa lukolo lwa Daudi.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Mtumu wa kunani kwa Chapanga Akamuhegelela akamjambusa, “Tikuwoni! Bambu avi pamonga na veve kangi akugubiki uganu waki!”
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Maliya peayuwini malovi gala, akakenyemuka, akahololela, jambusa yeniyi mana yaki kyani?
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Mtumu wa kunani kwa Chapanga akamjovela, “Kotoka kuyogopa Maliya, muni Chapanga aganisiwi na veve.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Walavya na ndumbu, walaveleka mwana mgosi, yati ukumkemela liina laki Yesu.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Mwenuyo yati ivya mkulu, yati ikemelewa Mwana wa Chapanga Mkulu. Bambu Chapanga yati amuvika kuvya Nkosi, ngati cheamuviki Nkosi Daudi mweavi gogo waki.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Ndi yati ivya Nkosi wa lukolo lwa Yakobo magono goha, na unkosi waki wangali na mwishu!” (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Maliya akamyangula, “Genago galavya wuli, muni nene nangammanya mgosi?”
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Mtumu wa kunani kwa Chapanga akayangula, “Mpungu Msopi yati ukuhelelela, na uhotola waki Chapanga Mkulu walakugubika ngati chimuwili, muni mwana mweubwela kumveleka uyo, yati ikemelawa msopi na Mwana wa Chapanga.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Hati mlongo waku Elizabeti, agegi ndumbu ya mwana mgosi na hinu mumwehi wa sita, pamonga na ugogolo waki, mweamanyikini na vandu kuvya ngaveleka.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Muni kawaka lilovi langahotoleka kwa Chapanga.”
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Maliya akajova, “Nene nivii penapa namvanda wa bambu, nikitiwayi ngati chaukajovili.” Ndi mtumi wa kunani kwa Chapanga akawuka.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Ndi lwapiti lepi lukumbi lutali, Maliya akapanganyika akayumbatika kuhamba kumuji wewavi kuvidunda vya ku Yudea.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Kwenuko akayingila munyumba ya Zakalia akamjambusa Elizabeti.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Bahapo Elizabeti peayuwini jambusa ya Maliya, kamwana kakahumba chaluheku mulileme la Elizabeti. Elizabeti akalongoswa Mpungu Msopi
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 akajova kwa lwami luvaha, “Umotisiwi kuliku vadala voha, na mweubwela kumveleka huyo amotisiwi!
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Nene nayani hati nyina wa Bambu wangu anibwelili?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Nikujovela, panayuwini jambusa yaku, kamwana kakahumba mulileme langu chaluheku.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Umotisiwi veve mweusadika kuvya yati gihumila gala geakujovili Bambu.”
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Maliya akajova, “Mtima wangu ukumlumba Bambu,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 mpungu wangu umhekela Bambu, ndava Msangula wangu.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 Muni aulolili cha lipyana ungolongondi wa mvanda waki! Kutumbula hinu viveleku vyoha yati vakunikemela mwenisangalwiki,
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 ndava muni Chapanga ana makakala anihengili gakulu, na liina laki ndi msopi
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Chivelekelu mbaka chivelekelu mwene magono goha avi na lipyana kwa vandu vevakumtopesa.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 Alangisi makakala gaki kwa kukita mambu gakulu. Avapechengini vevimeka mumaholo ga mitima yavi.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Avahelisi vankosi vana makakala kuhumila muvigoda vya kulongosa, na avakwesi vevavi ngolongondi.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Vangangu avayukutisi mambu gabwina, na vana vindu vyamahele avalekili vahamba mawoko gawaka.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 Amtangatili mulima wa Isilaeli mtumi waki. Akumbwiki lipyana laki,
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 Ngati chaajovili kuvya na lipyana kwa Ibulahimu na chivelekelu chaki, magono goha.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Maliya akatama kwa Elizabeti ngati miyehi yidatu, ndi akawuya kunyumba yaki.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Palwahiki lukumbi lwa Elizabeti kuveleka ndi akavya na mwana mgosi.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Vandu va mu lukolo na veitamanila nawu papipi, pevayuwini Bambu amkitili lipyana neju, voha vakahekelela pamonga nayu.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Ligono la nane vakabwela kumdumula jandu mwana, vaganayi kumpela liina Zakalia, liina la dadi waki.
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Nambu nyina waki akajova, “Lepi, mwenuyu ikemelewa Yohani.”
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Vakamjovela, “Kawaka mu lukolo lwaki mweavi na liina ngati lenili!”
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Hinu vakamkota dadi waki chakumlangisa, muni vamanyayi aganili kumpela liina loki.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Zakalia akayupa chibawu cha kuyandikila, akayandika, “Liina laki Yohani.” Vandu voha vakakangasa!
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Bahapo mlomo wa Zakalia akatumbula kulongela kangi akamulumba Chapanga.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Vandu voha veatama nawu vakavya na wogohi, mambu ago gakalongaleka mulima woha wa vidunda vya ku Yudea.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Vandu voha vevayuwini mambu genago, vakaholalela mumitima yavi na kukotana vene kwa vene mumitima yavi, “Mwe mwana uyu yati ivya wuli?” Chakaka, makakala ga Bambu gavi pamonga na mwene.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Zakalia dadi mwana yula akalongoswa na Mpungu Msopi akatumbula kulotela ulota uwu.
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Ulumbiwa Bambu Chapanga wa Isilaeli! Ndava ubweli kuvatangatila vandu vaki na kuvagombola.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 Atipeli Msangula mkekesi, mu chiveleku cha Daudi mtumisi waki.
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Ndi atijovili kadeni munjila ya vamlota vaki va msopi, (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Yati atisangula kuhuma mu mawoko ga makoko gitu, na mumakakala ga voha vavakutihakalila.
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 Ajovili yati avakitila lipyana vagogo vitu na akulihololela lilaganu laki la msopi.
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Chilapu alapili kwa dadi witu Ibulahimu, kuvya akutitangatila tete
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 tigomboka kuhuma mu mawoko ga makoko gitu, na timugundamila changali wogohi,
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 muusopi na kukita gegakumganisa Chapanga, magono goha ga wumi witu.”
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 “Wamwanangu veve, yati ukemelewa, mlota wa Chapanga mkulu, ndava walamlongolela Bambu kumkwalila njila yaki,
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 na kuvakokosela vandu kuvya valasanguliwa kwa kulekekesewa kumbudila Chapanga wavi.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Chapanga witu yati ikita genago ndava lipyana ya mtima waki wa ngolongondi. Usangula waki yati ubwela kuhuma kunani ngati lumuli chelulangasa chelihumila lilanga,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 na kuvalangasila voha vevitama muchitita chikulu cha lifwa, na kutilongosa titama wumi wa uteke.”
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Mwana yula akakula, na akakangamala mumpungu waki. Akatama kulugangatu mbaka ligono paajilangisi pavandu va pa Isilaeli.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luka 1 >