< Luka 8 >

1 Yapilike mundu mwipi kwemba Yesu tumbwe miyanya katika ilambo ni lilyambo mbalimbali, kahubiri ni tangaza habari inanoga ya Nnongo ni balo komi ni abele bayihi pamope nakwe,
Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
2 Nyonyo alwawa fulani babaponike boka kwa nchela ni matamwe maingi, abile Mariamu ywakemelwa Magdalena ambaye ywaminyike nchela saba.
da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
3 Yoana nyumbowe kuza meneja wa Herode, Susana, ni alwawa banyansima, babapiyite mali yabe kwaajili yabe bene.
Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
4 Ni baada ya bandu banyansima kwembana pamope babile bandu boka ilambo yenge, atilongela nabo kwa tumiya mifano.
Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
5 Mpandii ayei panda mbeyu, papandage baadhi ya mbeyu yatombokii mbwega ya ndila batikuilebata pae ya magolo ni iyuni batikuichonwa.
“Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
6 Mbeyu yenge yatumbwike pa ukando wabile maliwe ni paibalike miche yatiyama sababu pabile kwaa ni machi.
Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
7 Mbeyu yewnge yatumbwike pene mikongo yabile mimimwa, nayo mikongo yatiyuma pamope ni yilo mbeyu ni yatikuibana.
Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
8 Lakini mbeyu yenge yatumbwike pa ukando waupwaika ni yatipambika yakulya mara mia zaidi. Baada ya Yesu kubaya makowe haga, atibaya, “Ywabile ni makutu ni ayowine”
Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
9 Kaia benepunzi bake batikunnokiya maana ya mpwano uno,
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
10 Yesu atikuwabakiya, “mpeilwe upendeleo wa kwipwa siri ya ufalme wa Nnongo, lakini bandu benge papundishwa bai kwa mifano, linga kwamba, “mana babweni kana babone, ni mana bayowine kana baelewe.”
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
11 Na yii nga maana ya mpwano wono, mbeyu nga neno lya Nnongo.
“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
12 Mbeyu ya itumbwike mumbwega ya ndila nga balo bandu babali yowa lineno, ni baadaye nnau nchela ulitola kulipu boka mumwoyo, linga kana kwaa amini no kombolelwa.
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
13 Ni yilo yatumbwike pa maliwe nga bandu balo babaliyowa neno ni kulipokya kwa pulaha lakini ndandai yeyete, baaminiya muda mwipi, ni wakati taabu banda tumbuka.
Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
14 Ni mbeyu yilo yaitumbwike pa mimimwa nga bandu babayuwa lineno, lakini wanapoendelea kukua yandakuibana maisha ni utajiri ni uzuri wa maisha ga ni bapapa kwaa.
Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
15 Likini yelo itumbwike pa mbwega unanoga nga ywaa baada ya yowa neno bandu balo anyenyekevu ni mwoyo inanoga, baada ya kuliyowa neno ulikamuliya ni libaa salama ni papa matunda ya uvumilivu.
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
16 Sasa ntopo hata yumo ywa washa taa ni kuipunika kwa bakuli au kuibeka pae ya kindanda, badala ya kuibeka panani linga kila mundu ywa jingiya apate kuibona.
“Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
17 Kwa kuwa ntopo chakipala iyilwa, au chochote chakibile siri ambacho chakipala tanganikwa kwaa chakibaa pa mbweya.
Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
18 Kwa nyo ube makini pau pikaniya, kwa sababu ywa bile nacho, bapa kunn'yongeyekea zaidi, lakini yolo ywa ngali nacho hata chelo kichini cha abile nacho kapatola.”
Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
19 Baadaye mao bake Yesu ni anunabe batiicha kwake bamkaribie kwaa kwasababu ya bandu banyansima,
Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20 Ni boti batikummakiya, “Mabako ni anunabo bai palo bapala kukubona wenga.
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
21 Lakini, Yesu kaayangwa ni kubaya, “Mao bangu ni anuna bangu ni balo babalipikaniya neno lya Nnongo ni kulitii.
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
22 Yapitike lichoba limo kati ya machoba galo Yesu ni benepunzi bake baubwike mu'ngalaba, ni kuabakiya, “tuloke mpaka kwiya.”baandaite ngalaba yabe.
Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
23 Lakini pabatumbwi boka, Yesu agonjike lugono, ni dhoruba ngolo yabile ni mbepo, ni ngalaba yabe itumbwe twilya machi ni bai katika hatari ngolo muno.
Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
24 Baadaye baichi benepunzi bake kun'yumuya, kababaya, “Ngwana nkolo! Ngwaba nkolo! tui karibu ni waa! Ngayumuka ni kubendya nchunga ni mawimbi ga machi nga tulia ni panga ni utulivu.
Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
25 Nga abakiya, “imani yinu ii kwako?” Batiyogopa, Batichangala, balongei kila mundu na nyine, “Ywa nyai, kiasi kwamba amrisha mbepo ni machi tuliya?”
Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
26 Baikite pa kilambo cha Garasini yaibile upande wa nchogo wa Galilaya.
Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
27 Yesu paulwite ni libata pae, mundu pulani boka mukilambo, akwembine nakwe, kwa muda mwingi abii awalae kwaa ngobo, ni atamae kwaa munnyumba, lakini atamae mumakaburi.
Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
28 Pamweni Yesu alei kwa lilobe, ni tumbuka pae nnonge yake kwa lilobe likolo andebaya, nipangite kilebe gani kwako, Yesu mwana wa Nnongo ywabile kunani? Nenda kuloba kana upwati nenga.
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
29 Yesu ngaa amrisha munneke mundu yulwa nchela kwa mara yanambone ganda uboka hata mana bamtabike nyororo ni kumana bandu kunendela anda kutwana ni yenda ni nchela mpaka mulijangwa.
Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
30 Yesu annokiye, “lina lyako nyai?”ayangwi baya, “Legion” Kwamaana tubi ni nchela banambone gajingii kwake.
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
31 Baayendelii kunnoba kana utubakiye tuyende mulimbwa. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
32 Likundi lya ngobe labile kalilya pa kitumbi, banobiye aruhusu bakajingii kwa balo ngobe. Ni atibaruhusu panga nyoo.
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
33 Kwa nyoo balo nchela babutukeye kwi yolo mundu ni jingya kwa balo ngobe ni lilo likundi latibutuka pano pakitumbi mpaka kulibwawa ni tumbukya moo.
Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
34 Balo bandu bababile kabaleleya balo ngobe pakabweni chakipitile, bati butuka pia taarifa palo pakilambo ni sehemu yenge yaii tindiya palo.
Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
35 Bandu pabayowine hago batiyenda bona chakipiite, ni baichi kwa Yesu bamweni mundu ambaye nchela gatikumuka, abile aweli vizuri ni mwene akili timamu, atami pa magulu ga Yesu, ni batiyogopa.
Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Nga mundu yumo ywa gabweni atumbwi kuachimuliya benge jinsi hayo mundu wabile kaganongoya nchela mwaponike.
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
37 Bandu boti ba nkoa wa Ageres ni maeneo gake gagalindia banobite Yesu aboke kwasababu babii ni uwaoga nkolo muno. Ni ajingile mungalaba ku uruka.
Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
38 Mundu yolo ywabokwile ni nchela atikunsihi Yesu yenda nakwe, lakini Yesu atikumbakiya ayende no baya,
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
39 “Ubuye mu nyumba yako ni ubalange galo goti ambayo Nnongo apangite kwa wenga. Ayo mundu kaboka, kuitangaza poti mu ijiji ni goti ambago Yesu kapanga kwanembe.
“Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
40 Ni Yesu kabuya, kipenga sa bandu satikunkaribisha, kwa mana boti babile batikusubiri.
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
41 Linga kaisa mundu yumo ywakemelwa Yairo nga yumo nkati ya atawala mu'sinagogi. Yairo katomboka pa'magolo ga Yesu ni kumnoba muno ayende munyumba yake,
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
42 kwa mana abile ni mwana nnwawa yumo bai, ywabile ni miaka komi ni ibele, ni abile nkati ya hali yo waa. Paabile kayenda, kipenga sa bandu satikunkengama ni ywembe.
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
43 Nnwawa yumo ywatokwa ni mwai kwa myaka komi ni ibele abile palo ni atumile mbanje yoti kwa aganga, lakini ntopo ywamponyile hata yumo,
A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
44 kaisa kunchogo ya Yesu ni kukamwa lipindo lya ngobo yake, ni ghafla mwai yaachile kum'moka.
Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
45 Yesu kabaya, “Nyai ywanikamwile?” Pabakanikiye bote, Petro kabaya, Ngwana nkolo, kipenga sa bandu kabansukuma ni kunzonga.”
Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
46 Lakini Yesu kabaya, “Mundu yumo anikamwile, mana naiyowa ngupu yatiboka kwango.”
Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
47 Ywa nnwawa paabweni yabile aweza kwaa kificha chaapangite, katumbwa lendema, katomboka pae nnongi ya Yesu katangaza nnongi ya bandu bote sababu yai panga ankamwe ni aponywile saa yeyelo.
Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
48 Boka po kabaya kwanembe, “Nwawa, imani yako ikupangite ube nzima. Yenda kwa Amani.”
Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
49 Paabile yendelya kubaya, mundu yumo kaisa boka munyumba ya ntawala ywa li'sinagogi, kabaya, “Nwawa wako atiwaa. Kana usumbuke mwalimu.”
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
50 Lakini Yesu pabaayowine nyoo, kannyangwa, “Kana uyogope. Amini kae, ni alowa lopolwa.”
Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
51 Kayingya mu ayo nyumba, aruhusu kwaa mundu yeyote kujingii pamope niywembe, ila Petro, Yohana ni Yakobo, tate ba nwawa, ni mao bake.
Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
52 Muda bandu bote babile bakiomboleza ni kumoywa lilobe kwaajili yake, lakini kabaya, “Kna mumpangii ndoti, awile kwaa, lakini agonjike kae.
Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
53 Lakini batikunheka kwa kundharau, batiyowa kuba awile.
Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
54 Lakini ywembe, kankamwa luboko yolo nnwawa, ni kunkema kwa lilobe, kabaya, Mwana, uluka”
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
55 roho yake yankerebukye, ni kauluka saa yeyelo. Atikwaamuru kuwa, apeilwe kilebe pulani ili alye.
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
56 Azazi bake batishangala, lakini atikwaamuru kana bammakii mundu chabile chapangilwe.
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.

< Luka 8 >