< Luka 1 >

1 Bananchima batikujitahidi beka katika mpangilio malongelo usu makowe ambago gabatimizike nkati yinu.
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 Kati gabatupeile twenga, ambago tangu nkiogo nga masaidi wa minyo ni apangachi wa barua.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Na nenga kai, baada ya chunguza kwa lingulya chanzo cha makowe aga goti boka nkiogo-nibweni nzuri kwango kae kukuandikya katika mpangilio wake mheshimiwa muno Theofilo.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Linga wete uwese tanga ukweli wa makowe gaupundishilwe.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Katika machoba ga Herode, mfalme wa Yudea, pabi ni mchungaji fulani akemelwa Zekaria, wa lukolo lwa Abiya. Nnyumbowe apitike kwa ainja ba Haruni, ni lina lyake amelwae Elizabeti.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Boti babi ni haki nnonge ya Nnongo, batyangite bila lawama katika amri yoti ni malagano ga Ngwana.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Lakini babile ni mwana, kitumbu cha Elizabeti abi n'gumba, ni kipindi chii babi agoi muno.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Tumbwe yapitike Zakaria abi mu uwepe wa Nnongo, kayendelya na lyengo lya kiuchungaji katika utaratibu wa zamu yake.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Lingana na desturi ya chawa achungaji ywako ywapala huduma, bachawii kwa kura jingya mu kanisa lya Ngwana ni apetutuya ubani.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Likundi lyoti lya bandu bende lola panja wakati wa tutuya ubani.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Tumbwe malaika wa Ngwana atikumpitya ni kuyema upande wa mmalyo wa madhabahu ga tulukia.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zakaria atiyogopa pamweni; hofu yatikuntumbukya.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Lakini malaika amakiye, “kana uyogope Zakaria kwasababu luba kwako kuyuanike. nnyumbowo Elizabeti akupapya mwana, lina lyake wankema Yohana.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Upapanga ni puraha ni changamka, ni banambone bapapulaikya belekwa kwake. Kwa kuwa apanga nkolo, nnonge ya minyo ga Ngwana.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Hanywa kwaa wembe ni apanga atwilile Roho mpeletau tangu ndumbo ya mao bake.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Na bandu banambone ba Israel bapakun'galambukya Ngwana Nnongo wabe.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Ayenda nnonge ya kuminyo kwa Ngwana katika mwoyo ni ngupu ya Eliya. Apanga nyaa linga buyanganiya mioyo ya tate kwa bana linga bangali panga bayende katika hekima ya bene haki. Apanga nya kuabuka tayari Ngwana bandu ambabo babaandalilwe kwaajili yake.”
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zakaria amakiye malaika, “Ngawecha kwa tanga aga? Kwasababu nenga na n'goi na nyumbo wangu miaka yake yanambone muno.”
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Malaika atiyangwa na kummakiya, “Nenga na Gabrieli, ambaye niyima nnongi ya Nnongo. Natitumilwa kukubakia, kukuletya habari yino nzuri.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Na linga walongela kwaa, watama chichi, wawecha kwaa longela mpaka lichoba lilo gapapita makowe aga. Hayii kwasababu washindwi ubilya maneno gango ambago gapatimya kwa wakati waupalikwa.”
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Tumbwe bandu babanendaye Zakaria. Batichangala kwamba atumiaye muda wanambone mulikanisa.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Lakini papitike panja hawechike kwaa longela nabo. Batangite apatike maono pabile mulikanisa ayendelyae tangya na na alongei kwaa.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Yapitike lichoba lya huduma yake yomoka aboi buyangana kachake.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Baada ya Zakaria buyangana kachake boka kuhuduma yake mukanisa, nnyumbo wake abi ni ndumbo. Na ywembe aboi kwaa boka munyumba yake muda wa miei mitano. Abaite,
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 “Alii nga alipangite Ngwana apangi kwangu panilingite kwa upendeleo linga abuye oni yangu nnonge ya bandu.”
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Nambiyambi katika mwei wa sita wa ndumbo ya Elizabeti, Nnongo amakiye malaika Gabrieli yenda nnema wa Galilaya walikemelwa Nazareti,
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Kwa bikra ywabile akobikwe na nnalome ambaye lina lyake labile Yusufu, Ywembe abile ywa lukolo lwa Daudi na Lina lya bikra aywo labile Mariamu.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Aichi kwake na baya, “Salamu, wenga waupokile nnema ngolo! ywaakupendile Ngwana.”
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Lakini malongelo ga malaika gatikunyangabana na haelewite kwaa kwanamani malaika alongei salaamu yii ya ajabu kwake.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Malaika ammakiye, “Kana uyogope, Mariamu, maana upatike nema boka kwa Nnongo.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Linga wapotwa ndumbo katika litumbo lyako na wapapa mwana. Na wenga upakunkema lina lyake 'Yesu'.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Apanga nkolo na akemelwa mwana ywabile kunani muno, Ngwana Nnongo ampeya iteo ya enzi ya Daudi tate bake.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Atatawala katika lukolo lwa Yakobo milele ni ufalme wapanga kwaa na mwisho. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Mariamu ammakiye malaika, lino lyapita kwa namna gani, kwa maana nagonja kwa ni nnalome yeyoti?
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Malaika kayangwa na kummakiya, “Roho mpeletau akuichila kunani yako, na ngupu ywa ywabile kunani muno yaicha kunani yako. Kwa nyoo, mpeletau ywa belekwa akemelwa Ngwana wa Nnongo.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Linga nongo wako Elizabeti ai ni ndumbo wa mwana katika umri wa ugoi wake. Wuno nga mwei wa sita kwake, ambae bakemae n'gumba.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Ntopo lya lishindikana kwa Nnongo”
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Mariamu ngabaya, “Linga, Nenga na mpangakachi nnwawa wa Ngwana. Leka ibe nyo kwangu sawasawa ni malongelo gako,” Boka po malaika nga nnekite.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Ndipo katika machuba go Mariamu ngaaboi ni yenda upesi katika ilambo ya itumbi, ilambo ya Yudea.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Ayei pa nnyumba ya Zakaria ni kuntaka hali Elizabeti.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Tumbwe yapitike pa yoine salamu ya Mariamu, mwana ndumbo yake atiguluka, ni Elizabeti atwilile Roho mpeletau.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Apiyite lilobe lyake ni kabaya kwa lilobe likolo, ““Ubarikiwe wenga muno katika alwawa, ni mwana ywa bile mndumbo yako atibarikiwa.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Na ipangite kitiwi kwangu, mao wa Ngwana wango yapalikwe aiche kwangu?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Kwa kuwa linga, paliyuanike mmachikilo gangu lilobe lya abari, mwana ndumbo yangu atighuluka kwa puraa.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Ni abarikiwe nwawa yulo ambaye aaminile wapita ukamilifu wa makowe galo ghabikiilwe boka kwa Ngwana.”
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Mariamu abayite mwoyo wango unnuba Ngwana,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 ni roho yango upulaikwe katika Nnongo mwokozi wango.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 Kwa maana alingite hali yango ya pae ya mpanga kachi wake nnwawa. Linga, tangu nambiyambi katika babaelekwa boti bapakunikema wanibarikiwe.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Kwa maana wembe ywan'gwechike apangite makoe makulu kwangu, na lina lyake ni lipeletau.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Rehema yake yatitama buka kizazi hata kizazi kwa balo babamheshimu ywembe.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 Ailangi ngupu kwa luboko lwake; atikuapalagana balo ambao bendekuipuna kunani ya mawacho ga mioyo yabe.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Atikuaeleya pae bana ba afalme boka katika iteo yabe ya enzi na kuakakatuya kunani babale hali yabe pae.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Atikubayutuya bene njala kwa ilebe inanoga, bali matajiri atiabenga maboko ga bure.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 Apiite msaada kwa Israel mtumishi wake, linga kumbukiya rehema.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 (Kati cha longei kwa tati bitu) kwa Abraham ni lukolo lwake milele.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Mariamu atami na Elizabeti yatimi miei itatu nga abuyangine kachake.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Tumbwe wakati watimile kwa Elizabeti papa mwana wake akombwike mwana nnalome.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Majirani bake na alongela bayoine jinsi Ngwana mwaikuyite rehema kwake, na batipulaika pamope ni ywembe.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Tumbwe lyapitike lichoba lya nane baichi kumwina mwana. Yapalikwe kumkema lina lyake, “Zakaria”, kwa kuzingatia lina lya tati bake,
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Lakini mao bake ayangwi ni kubaya, nyonyo kwaa, atikemelwa Yohana.”
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Bammakiye ntopo hata yumo katika alongo ywa kemelwa lina lelo.”
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Bampangii ishara tati bake ashilia ywembe apalike lina akemelwa nyai.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Tati bake apalikwa kibao cha andikiya, na andika “lina lyake Yohana.” boti balichangala leno.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Gafula nkano wake watiyughulikwa na lulimi lwake lwapangite ulu. Atilongela ni kunnumba Nnongo.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Woga watikuwachilya boti babatami karibu ni bembe.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Makowe choti cha itumbi ya Yudea. Na boti babayowine batikugatunza mumioyo yabe, babayite, “mwana yu wa namna gani? kwasababu luboko lwa Ngwana wabile pamope ni ywembe.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Tate bake Zakaria atwilile ni Roho mpeletau na piya unabii, abayite,
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 Alumbilwe Ngwana, Nnongo wa Israel, kwa sababu atikusaidia na shughulikiya wokovu kwa bandu bake.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 Atikakatulile mbembe ya wokovu katika, nyumba mpanga kachi wake Daudi, boka nkati mwa lukolo mwa mpanga kachi wake Daudi,
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Kati cha bayite kwa nkano wa manabii bake bababile katika wakati kunchogo. (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Atukombwa boka kwa adui bitu na boka mwaboko mwa boti babachukya.
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 Apangite nyaa langiya rehema kwa tati bitu, na kumbukya lilagano lyake takatifu.
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Kilapo cha kibayite kwa Abrahamu tati bitu.
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 Atilapa thibitisha kwamba ywawechekana kumtumikiya ywembe bila yogopa, baada ya kombolelwa boka katika maboko ga adui bitu.
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 Katika utakatifu na haki nnonge ya machuba gitu goti.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 E'lo, na wenga wa mwana, makemelwa nabii ywa ywabile kunani muno, kwa kuwa wayendelya nnongi ya kuminyo ya Nwana linga kumwandaliya ndila, kubaandaa bandu kwaajili ya icha kwake.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 kubafahamisha bandu bake kwamba, bakombolelwa kwa ndila ya kuaminiya dhambi yabe.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Lino lipapita kwa sababu ya lwongulwa Nnongo witu,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 Kuamulikya kwabe babatama mulubindu na katika kiwili cha mauti, Apanga nyoo kugalongoya maghulu gitu katika ndila ya amani.”
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Tumbwe yulo mwana atikula na panga mwene ngupu mu mwoyo na atami mmwitu mpaka machuba gapitike kwa Israel.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luka 1 >