< Isambulo 21 >

1 Ngasengibona izulu elitsha lomhlaba omutsha; ngoba izulu lokuqala lomhlaba wokuqala kwasekudlulile, lolwandle lungasekho.
Sa’an nan na ga sabon sama da sabuwar duniya, gama sama na farko da duniya ta farko sun shuɗe, babu kuma wani teku.
2 Mina Johane ngasengibona umuzi ongcwele, iJerusalema entsha, usehla uvela kuNkulunkulu ezulwini, ulungisiwe njengomakoti ececiselwe umkakhe.
Na ga Birni Mai Tsarki, sabuwar Urushalima tana saukowa daga sama, daga Allah, a shirye kamar amaryar da aka yi mata ado mai kyau saboda mijinta.
3 Ngasengisizwa ilizwi elikhulu livela ezulwini, lisithi: Khangela, ithabhanekele likaNkulunkulu lisebantwini, njalo uzahlala labo, futhi bona bazakuba ngabantu bakhe, loNkulunkulu uqobo uzakuba labo, enguNkulunkulu wabo;
Na kuma ji wata babbar murya daga kursiyin tana cewa, “Yanzu mazaunin Allah yana tare da mutane, zai kuma zauna tare da su. Za su zama mutanensa, Allah kansa kuwa zai kasance tare da su yă kuma zama Allahnsu.
4 njalo uNkulunkulu uzakwesula zonke izinyembezi emehlweni abo, lokufa kakusayikuba khona; kumbe ukulila, kumbe ukukhala, loba ubuhlungu abusayikuba khona; ngoba izinto zakuqala sezidlulile.
Zai share dukan hawaye daga idanunsu. Ba sauran mutuwa ko makoki ko kuka ko azaba, gama tsofaffin al’amura sun shuɗe.”
5 Wasesithi ohlezi esihlalweni sobukhosi: Khangela, ngenza zonke izinto zibentsha. Wasesithi kimi: Bhala; ngoba lamazwi aqinisile njalo athembekile.
Wannan da yake zaune a kursiyin ya ce. “Ina yin kome sabo!” Sai ya ce, “Rubuta wannan, domin waɗannan kalmomi amintattu ne gaskiya ne kuma.”
6 Wasesithi kimi: Sekwenzakele. Mina nginguAlfa loOmega, ukuqala lokucina. Mina ngizamnika owomileyo okuvela emthonjeni wamanzi empilo ngesihle.
Ya ce mini, “An gama. Ni ne Alfa da kuma Omega, na Farko da kuma na Ƙarshe. Duk mai jin ƙishirwa zan ba shi abin sha kyauta daga maɓulɓular ruwan rai.
7 Onqobayo uzakudla ilifa lazo zonke izinto; njalo ngizakuba nguNkulunkulu wakhe, laye abe yindodana yami.
Duk wanda ya ci nasara zai gāji dukan wannan, zan kuma zama Allahnsa, shi kuma zai zama ɗana.
8 Kodwa amagwala labangakholwayo labanengekayo lababulali leziphingi labathakathi labakhonza izithombe labo bonke abaqambimanga, bazakuba lesabelo sabo echibini elivutha umlilo lesibabule, okuyikufa kwesibili. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
9 Kwasekusiza kimi enye yengilosi eziyisikhombisa ezazilemiganu eyisikhombisa egcwele izinhlupheko zokucina eziyisikhombisa, yasikhuluma lami, isithi: Woza lapha, ngizakutshengisa umakoti, umkaWundlu.
Ɗaya daga cikin mala’ikun nan bakwai masu kwanonin nan bakwai cike da annoban nan bakwai na ƙarshe, ya zo ya ce mini “Zo, zan nuna maka amaryar, matar Ɗan Ragon.”
10 Yasingithwala ngikuMoya yaya entabeni enkulu lende, yasingitshengisa umuzi omkhulu, iJerusalema engcwele, usehla uvela ezulwini kuNkulunkulu,
Ya kuwa ɗauke ni cikin Ruhu zuwa wani babban dutse mai tsayi, ya kuma nuna mini Birni Mai Tsarki, Urushalima, tana saukowa daga sama, daga Allah.
11 ulenkazimulo kaNkulunkulu; ukukhanya kwawo kwakunjengelitshe eliligugu elikhulukazi njengelitshe ijaspi, likhanyisa njengekristali;
Ya haskaka da ɗaukakar Allah, haskensa kuwa ya yi kamar lu’ulu’u mai daraja sosai, kamar yasfa, yana ƙyalƙyali kamar madubi.
12 njalo ulomduli omkhulu lophakemeyo, ulamasango alitshumi lambili, lemasangweni ingilosi ezilitshumi lambili, lamabizo ebhalwe kiwo, angawezizwe ezilitshumi lambili zabantwana bakoIsrayeli.
Yana da babbar katanga mai tsayi, mai ƙofofi goma sha biyu, da kuma mala’iku goma sha biyu a ƙofofin. A bisa ƙofofin an rubuta sunayen kabilu goma sha biyu na Isra’ila.
13 Empumalanga kwakulamasango amathathu; enyakatho, amasango amathathu; eningizimu, amasango amathathu; lentshonalanga, amasango amathathu.
Akwai ƙofofi uku a gabas, uku a arewa, uku a kudu, uku kuma a yamma.
14 Lomduli womuzi wawulezisekelo ezilitshumi lambili, lakuzo amabizo abaphostoli abalitshumi lambili beWundlu.
An gina katangar birnin a kan tushen gini goma sha biyu, a kansu kuwa akwai sunayen manzannin sha biyu na Ɗan Ragon.
15 Lowayekhuluma lami wayelomhlanga wegolide, ukuze alinganise umuzi, lamasango awo, lomduli wawo.
Mala’ikan da ya yi magana da ni yana da sandan awo na zinariya don awon birnin, ƙofofinsa, da kuma katangarsa.
16 Umuzi wawumiswe walingana inhlangothi zozine, lobude bawo babungangobubanzi. Waselinganisa umuzi ngomhlanga waba ngamastadiyu azinkulungwane ezilitshumi lambili; ubude lobubanzi lokuphakama kwawo kuyalingana.
Birnin murabba’i ne, tsayinsa daidai ne da fāɗinsa. Ya auna birnin da sandarsa ya kuwa sami mil 1,400 (wajen kilomita 2,200) tsawonsa, fāɗinsa da kuma tsayinsa daidai suke.
17 Waselinganisa umduli wawo, ingalo ezilikhulu lamatshumi amane lane, isilinganiso somuntu, esingesengilosi.
Ya auna katangarsa ya kuma sami ƙaurinta kamun 144, bisa ga ma’aunin mutum, wanda mala’ikan ya yi amfani da shi.
18 Njalo kwakulesakhiwo somduli wawo phakathi, ijaspi; lomuzi uligolide elicwengekileyo, njengengilazi ehlanzekileyo.
An yi katangar da yasfa, birnin kuma da zinariya zalla, yana kuma ƙyalli kamar madubi.
19 Lezisekelo zomduli womuzi zaziceciswe ngalo lonke ilitshe eliligugu. Isisekelo sokuqala, ijaspi; esesibili, isafire; esesithathu, ikalkedoni; esesine, i-emeraldi;
Tushen ginin katangar birnin kuwa an yi masa adon da kowane irin dutse mai daraja. Tushe na farko an yi shi yasfa, na biyu saffaya, na uku agat, na huɗu zumurrudu,
20 esesihlanu, isaridonikisi; esesithupha, isardiyusi; esesikhombisa, ikrisolite; esesificaminwembili, ibherule; esesificamunwemunye, itopazi; esetshumi, ikrisoprase; esetshumi lanye, ihiyakinte; esetshumi lambili, i-ametiste.
na biyar onis, na shida yakutu, na bakwai kirisolit, na takwas beril, na tara tofaz, na goma kirisofuras, na goma sha ɗaya yasin, na goma sha biyu kuma ametis.
21 Lamasango alitshumi lambili angamapharele alitshumi lambili; yilelo ngalinye ngalinye lamasango lilipharele linye; njalo isitalada somuzi sasiligolide elicwengekileyo, njengengilazi ekhanyayo.
Ƙofofi goma sha biyun nan lu’ulu’ai goma sha biyu ne, kowace ƙofa an yi ta da lu’ulu’u guda. Babban titin birnin kuwa an yi shi da zinariya zalla, yana kuma ƙyalli kamar madubi.
22 Njalo kangibonanga ithempeli phakathi kwawo; ngoba iNkosi uNkulunkulu uSomandla ulithempeli lawo, leWundlu.
Ban ga haikali a cikin birnin ba, domin Ubangiji Allah Maɗaukaki da kuma Ɗan Ragon ne haikalin birnin.
23 Lomuzi kawusweli langa, kumbe inyanga, ukuthi kukhanyise kuwo; ngoba inkazimulo kaNkulunkulu iyawukhanyisa, lesibane sawo liWundlu;
Birnin ba ya bukatar rana ko wata su haskaka shi, gama ɗaukakar Allah tana ba shi haske, Ɗan Ragon kuwa shi ne fitilar birnin.
24 lezizwe zabasindisiweyo zizahamba ekukhanyeni kwawo; lamakhosi omhlaba aletha ubukhosi lodumo lwawo kuwo;
Al’ummai za su yi tafiya cikin hasken birnin, sarakunan duniya kuma za su kawo darajarsu cikin birnin.
25 lamasango awo kawasoze avalwe emini, ngoba kakuyikuba khona ubusuku lapho;
Ba za a taɓa rufe ƙofofin birnin da rana ba, gama ba za a yi dare a can ba.
26 njalo bazaletha kuwo ubukhosi lodumo lwezizwe;
Za a kawo ɗaukaka da girmar al’ummai a cikin birnin.
27 njalo kakusoze kwangena lolulodwa ulutho olungcolileyo kuwo, njalo lokwenza okunengekayo lamanga; ngaphandle kwabalotshiweyo egwalweni lwempilo lweWundlu.
Babu wani abu marar tsarkin da zai taɓa shiga cikin birnin, babu kuma wani mai aikata abin kunya ko ruɗi da zai shiga, sai dai waɗanda aka rubuta sunayensu a cikin littafin rai na Ɗan Ragon.

< Isambulo 21 >