< Amahubo 115 >

1 Kakungabi kithi, Nkosi, kakungabi kithi, kodwa ebizweni lakho nika udumo, ngenxa yomusa wakho, ngenxa yeqiniso lakho.
Ba gare mu ba, ya Ubangiji, ba gare mu ba amma ga sunanka yă sami ɗaukaka, saboda ƙaunarka da amincinka.
2 Kungani izizwe zizakuthi: Ungaphi pho uNkulunkulu wabo?
Me ya sa al’ummai suke cewa, “Ina Allahnsu?”
3 Kodwa uNkulunkulu wethu usemazulwini, wenza konke akuthandayo.
Allahnmu yana a sama; yana yin duk abin da ya ga dama.
4 Izithombe zabo yisiliva legolide, umsebenzi wezandla zomuntu.
Amma gumakansu azurfa da zinariya ne, da hannuwan mutane suka yi.
5 Zilomlomo, kodwa kazikhulumi; zilamehlo, kodwa kaziboni;
Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
6 zilendlebe, kodwa kazizwa; zilempumulo, kodwa kazinuki;
suna da kunnuwa, amma ba sa ji, hanci, amma ba sa jin ƙanshi
7 zilezandla, kodwa kaziphathi; inyawo zilazo, kodwa kazihambi; kazikhulumi ngomphimbo wazo.
suna da hannuwa, amma ba sa iya taɓa kome, ƙafafu, amma ba sa iya tafiya; ba sa iya ce wani abu da maƙogwaronsu.
8 Abazenzayo kabafanane lazo, wonke othembela kuzo.
Masu yinsu za su zama kamar su, haka kuma zai kasance da duk wanda ya dogara da su.
9 Israyeli, themba eNkosini. Ilusizo lwabo lesihlangu sabo.
Ya gidan Isra’ila, ku dogara ga Ubangiji, shi ne mai taimakonsu da garkuwarsu.
10 Ndlu kaAroni, themba eNkosini. Ilusizo lwabo lesihlangu sabo.
Ya gidan Haruna, ku dogara ga Ubangiji, shi ne mai taimakonsu da garkuwarsu.
11 Lina elesaba iNkosi, thembani eNkosini. Ilusizo lwabo lesihlangu sabo.
Ku da kuke tsoronsa, ku dogara ga Ubangiji, shi ne mai taimakonsu da garkuwarsu.
12 INkosi isikhumbule, izabusisa, ibusise indlu kaIsrayeli, ibusise indlu kaAroni;
Ubangiji yakan tuna da mu zai kuma albarkace mu. Zai albarkace gidan Isra’ila, zai albarkace gidan Haruna,
13 izabusisa labo abayesabayo iNkosi, abancinyane kanye labakhulu.
zai albarkace waɗanda suke tsoron Ubangiji, manya da ƙanana duka.
14 INkosi izalandisa, lina labantwana benu.
Bari Ubangiji yă sa ku ƙaru, da ku da’ya’yanku.
15 Libusisiwe eNkosini, eyenza amazulu lomhlaba.
Bari Ubangiji yă albarkace ku, shi Mahalicci sama da ƙasa.
16 Amazulu, amazulu ngaweNkosi, kodwa umhlaba iwunike abantwana babantu.
Saman sammai na Ubangiji ne, amma ya ba da duniya ga mutum.
17 Abafileyo kabayidumisi iNkosi, hatshi-ke loba ngubani owehlela ekuthuleni.
Ba matattu ba ne masu yabon Ubangiji, waɗanda suke gangara zuwa wurin da ake shiru;
18 Kodwa thina sizayibonga iNkosi kusukela khathesi kuze kube nininini. Dumisani iNkosi!
mu ne masu ɗaukaka Ubangiji, yanzu da har abada kuma. Yabi Ubangiji.

< Amahubo 115 >