< ULukha 5 >

1 Kwasekusithi ixuku selimminyezele ukuzwa ilizwi likaNkulunkulu, yena wasesima eceleni kwechibi leGenesaretha;
Wata rana, Yesu yana tsaye a bakin Tafkin Gennesaret, mutane kuma suna ta matsawa kewaye da shi, domin su ji maganar Allah,
2 wabona imikhumbi emibili imi eceleni kwechibi; kodwa abagoli benhlanzi babephumile kiyo behlambulula amambule.
sai ya hangi jiragen ruwa biyu a bakin tafkin, waɗanda masu kamun kifi suka bari suna wankin abin kamun kifinsu.
3 Wasengena komunye wemikhumbi, ongokaSimoni, wamcela ukuthi asuke kancinyane emhlabathini. Wasehlala phansi wafundisa amaxuku esemkhunjini.
Sai ya shiga ɗaya jirgin ruwan da yake na Siman, ya kuma roƙe shi yă tura shi kaɗan daga gaci. Sai ya zauna a jirgin ruwan, ya koyar da mutane daga ciki.
4 Kwathi eseqedile ukukhuluma, wathi kuSimoni: Ngena enzikini, lehlise amambule enu ukuze libambe.
Da ya gama magana, sai ya ce wa Siman, “Ka tuƙa jirgin zuwa inda akwai zurfi, ka saukar da abin kamun kifinka ka kama kifi.”
5 USimoni wasephendula wathi kuye: Nkosi, sitshikatshike ubusuku bonke, kasibambanga lutho; kodwa ngokutsho kwakho ngizakwehlisa imbule.
Siman ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, duk dare mun yi ta fama ba mu kama kome ba, amma tun da ka ce haka, zan saki abin kamun kifin.”
6 Kwathi sebekwenzile lokho, babamba inhlanzi ezinengi kakhulu. Laselidabuka imbule labo.
Da suka yi haka, sai suka kama kifi da yawa, har abin kamun kifinsu suka fara tsintsinkewa.
7 Basebeqhweba ababehlanganyele labo ababekomunye umkhumbi, ukuthi beze babasize; beza-ke bayigcwalisa imikhumbi yomibili, yaze yaqalisa ukutshona.
Sai suka kira abokansu a ɗaya jirgin, su zo su taimake su, suka kuwa zo. Suka cika jiragen biyu da kifi cif, har jiragen suka fara nutsewa.
8 Kuthe uSimoni Petro ebona, wawela emadolweni kaJesu, esithi: Suka kimi, Nkosi, ngoba ngingumuntu oyisoni.
Da Siman Bitrus ya ga wannan, sai ya fāɗi a gaban Yesu ya ce, “Rabu da ni, Ubangiji. Ni mai zunubi ne!”
9 Ngoba ukumangala kwakumbambile, labo bonke ababelaye, ngokubanjwa kwenhlanzi ababezibambile;
Gama mamaki ya kama shi da abokansa duka, saboda yawan kifin da suka kama.
10 ngokufananayo-ke loJakobe loJohane, amadodana kaZebediya, ababehlanganyele loSimoni. UJesu wasesithi kuSimoni: Ungesabi; kusukela khathesi uzagola abantu.
Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
11 Kwathi sebeyifikisile imikhumbi emhlabathini, batshiya konke, bamlandela.
Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
12 Kwasekusithi, esekomunye wemizi, khangela-ke, indoda egcwele ubulephero; yathi ibona uJesu, yawa ngobuso, yamncenga, isithi: Nkosi, aluba uthanda, ungangihlambulula.
Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
13 Waseselula isandla, wayithinta, esithi: Ngiyathanda, hlambuluka. Njalo bahle basuka ubulephero kuyo.
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
14 Yena waseyilaya ukuthi ingatsheli muntu; wathi: Kodwa hamba uziveze kumpristi, unikelele ukuhlanjululwa kwakho, njengoba uMozisi walaya, kube yibufakazi kubo.
Sai Yesu ya umarce shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayu da Musa ya umarta, saboda tsarkakewarka ta zama shaida a gare su.”
15 Kodwa kwayilapho ukukhuluma ngaye kwanda kakhulu; lamaxuku amanengi abuthana ukulalela, lokusiliswa nguye ezifweni zawo.
Duk da haka, labarinsa ya ƙara bazuwa sosai, har taron mutane suka dinga zuwa don jinsa, da kuma neman warkarwa daga cututtukansu.
16 Kodwa yena waphumela enkangala wakhuleka.
Amma Yesu sau da yawa, yakan keɓe kansa zuwa wuraren da ba kowa, yă yi addu’a.
17 Kwasekusithi ngolunye lwezinsuku, yena wayefundisa; njalo kwakuhlezi abaFarisi labafundisi bomlayo, abavela kuyo yonke imizana yeGalili leJudiya leJerusalema; lamandla eNkosi ayekhona ukubasilisa.
Wata rana, da yake cikin koyarwa, waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki waɗanda suka zo daga kowane ƙauye a Galili, Yahudiya da Urushalima kuwa suna zaune. Ikon Ubangiji yana nan don yă warkar da masu ciwo.
18 Njalo khangela, amadoda ethwele ngohlaka umuntu owayome umhlubulo; njalo adinga ukumngenisa ambeke phambi kwakhe;
Sai ga waɗansu mutane suka kawo wani shanyayye a kan tabarma. Suka yi ƙoƙari su shigar da shi cikin gidan, domin su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 kodwa engatholi indlela yokumngenisa ngenxa yexuku, akhwela ephahleni lwendlu, amehlisa ezitineni zokufulela ngethala phambi kukaJesu phakathi laphakathi.
Da suka ga babu hanyar da za su bi saboda taron, sai suka haura rufin, suka saukar da shi a kan tabarmarsa, ta bakin ramin da suka huda a rufin, suka ajiye shi a tsakiyar taron, a gaban Yesu.
20 Kwathi ebona ukholo lwawo, wathi kuye: Ndoda, izono zakho uzithethelelwe.
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
21 Ababhali labaFarisi basebeqala ukunakana, besithi: Ungubani lo okhuluma inhlamba? Ngubani ongathethelela izono, ngaphandle kukaNkulunkulu yedwa?
Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
22 Kwathi uJesu esazi ukunakana kwabo waphendula wathi kubo: Linakanani enhliziyweni zenu?
Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?
23 Yikuphi okulula, ukuthi: Izono zakho uzithethelelwe; kumbe ukuthi: Sukuma uhambe?
Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuma a ce, ‘Tashi, ka yi tafiya’?
24 Kodwa ukuze lazi ukuthi iNdodana yomuntu ilamandla okuthethelela izono emhlabeni (wathi koyisigoga): Ngithi kuwe: Sukuma, uthathe ithala lakho, uye endlini yakho.
Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
25 Njalo wahle wasukuma phambi kwabo, wathatha lokhu ayelele kukho, wasuka waya endlini yakhe, edumisa uNkulunkulu.
Nan da nan, ya tashi tsaye a gabansu, ya ɗauki tabarmar da yake kwance a kai, ya tafi gida, yana yabon Allah.
26 Lokusanganiseka kwababamba bonke, basebedumisa uNkulunkulu, bagcwala ukwesaba, besithi: Sibone izimanga lamuhla.
Kowa ya yi mamaki, ya kuma yabi Allah. Suka cika da tsoro, suna cewa, “Mun ga abubuwan banmamaki yau.”
27 Njalo emva kwalezizinto waphuma, wabona umthelisi, uLevi ngebizo, ehlezi endlini yokuthelisela, wathi kuye: Ngilandela.
Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
28 Wasetshiya konke, wasukuma wamlandela.
Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
29 ULevi wasemenzela idili elikhulu endlini yakhe; njalo kwakukhona ixuku elikhulu labathelisi lelabanye abahlala kanye labo ekudleni.
Sai Lawi ya shirya wa Yesu wani babban liyafa a gidansa. Wani babban taron na masu karɓar haraji, tare da waɗansu suna cin abinci tare da su.
30 Ababhali babo labaFarisi basebesola kubafundi bakhe, besithi: Kungani lisidla linatha labathelisi lezoni?
Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
31 UJesu wasephendula wathi kubo: Abaphilayo kabasweli melaphi, kodwa abagulayo.
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
32 Kangizanga ukubiza abalungileyo, kodwa izoni zize ekuphendukeni.
Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 Basebesithi kuye: Kungani abafundi bakaJohane bezila ukudla kanengi, benze imikhuleko, kunjalo lababaFarisi; kodwa abakho bayadla banathe?
Suka ce masa, “Almajiran Yohanna sukan yi azumi da addu’a, haka ma almajiran Farisiyawa, amma naka sai ci da sha.”
34 Kodwa wathi kubo: Kambe, lingabazilisa ukudla yini abantwana bendlu yomthimba, umyeni eselabo?
Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
35 Kodwa zizafika insuku, lapho umyeni ezasuswa kubo, khona bezazila ukudla ngalezonsuku.
Amma lokaci yana zuwa, da za a ɗauke ango daga gare su. A waɗancan kwanakin ne za su yi azumi.”
36 Wasebatshela futhi umfanekiso wokuthi: Kakho obekela isichibi sesembatho esitsha esembathweni esidala; uba kungenjalo, esitsha laso siyadabula, lesichibi sesitsha asihambelani lesidala.
Sai ya faɗa musu wannan misali ya ce, “Ba wanda yakan yage ƙyalle daga sabuwar riga ya yi wa tsohuwar riga faci. In ya yi haka, zai yage sabuwar rigar, kuma facin daga sabuwar ba zai dace da tsohuwar rigar ba.
37 Futhi kakho ofaka iwayini elitsha emigodleni emidala; uba-ke kungenjalo, iwayini elitsha lizadabula imigodla, lichitheke lona, lemigodla yonakale.
Kuma ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In ya yi haka, sabon ruwan inabi zai farfashe salkunan, ruwan inabin yă zube, salkunan kuma su lalace.
38 Kodwa iwayini elitsha limele lifakwe emigodleni emitsha, njalo kokubili kulondolozeke.
A’a, sai dai a zuba sabon ruwan inabi a sababbin salkuna.
39 Njalo kakho othi esenathe iwayini elidala ahle afise elitsha; ngoba uthi: Elidala lingcono.
Kuma ba wanda yakan so shan sabon ruwan inabi bayan ya sha tsohon, don yakan ce, ‘Ai, tsohon ya fi kyau.’”

< ULukha 5 >