< 2 Amakhosi 17 >

1 Ngomnyaka wetshumi lambili kaAhazi inkosi yakoJuda uHosheya indodana kaEla waba yinkosi eSamariya phezu kukaIsrayeli; wabusa iminyaka eyisificamunwemunye.
A shekara ta goma sha biyu ta mulkin Ahaz sarkin Yahuda, Hosheya ɗan Ela ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya kuma yi mulki na shekara tara.
2 Wasesenza okubi emehlweni eNkosi, loba kunjalo kungenjengamakhosi akoIsrayeli ayengaphambi kwakhe.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, amma ba kamar na sarakunan Isra’ilan da suka riga shi ba.
3 UShalimaneseri inkosi yeAsiriya wenyuka wamelana laye; uHosheya wasesiba yinceku yakhe, wathela umthelo kuye.
Shalmaneser sarkin Assuriya ya kawo wa Hosheya wanda dā abokin tarayyarsa ne, hari har Hosheya ya biya shi haraji.
4 Kodwa inkosi yeAsiriya yafica ugobe kuHosheya, ngoba wayethume izithunywa kuSo inkosi yeGibhithe, kazabe esenyusa umthelo enkosini yeAsiriya umnyaka ngomnyaka. Ngakho inkosi yeAsiriya yamvalela yambopha entolongweni.
Amma sarkin Assuriya ya gane cewa Hosheya mai cin amana ne, gama ya aika da wakilai wurin So sarkin Masar, ya kuma daina aika wa sarkin Assuriya haraji yadda ya saba yi kowace shekara. Saboda haka Shalmaneser ya kama shi ya sa a kurkuku.
5 Inkosi yeAsiriya yasisenyukela kulo lonke ilizwe, yenyukela eSamariya, yayivimbezela iminyaka emithathu.
Sarkin Assuriya ya kai wa ƙasar Hosheya gaba ɗaya farmaki, ya kewaye Samariya na tsawon shekara uku.
6 Ngomnyaka wesificamunwemunye kaHosheya, inkosi yeAsiriya yathumba iSamariya yathumbela uIsrayeli eAsiriya, yabahlalisa eHala leHabori, umfula weGozani, lemizini yamaMede.
A shekara ta tara ta sarautar Hosheya, sarkin Assuriya ya ci Samariya da yaƙi ya kuma kwashe Isra’ilawa zuwa Assuriya. Ya tsugunar da su a Hala, da a Gozan a bakin Kogin Habor da kuma a garuruwan Medes.
7 Lokhu-ke kwenzeka ngoba abantwana bakoIsrayeli babonile eNkosini uNkulunkulu wabo eyayibenyuse elizweni leGibhithe ibasusa ngaphansi kwesandla sikaFaro inkosi yeGibhithe, babesabe abanye onkulunkulu,
Duk wannan ya faru ne saboda Isra’ilawa sun yi wa Ubangiji Allahnsu zunubi, shi wanda ya fitar da su daga Masar daga ƙarƙashin ikon Fir’auna sarkin Masar. Sun yi wa waɗansu alloli sujada
8 bahamba ezimisweni zezizwe iNkosi eyayizixotshe elifeni phambi kwabantwana bakoIsrayeli, lezamakhosi akoIsrayeli, ayezenzile.
suka kuma bi gurbin al’umman da Ubangiji ya kora a gabansu, da kuma ayyukan da sarakuna Isra’ila suka gabatar.
9 Abantwana bakoIsrayeli benza ensitha izinto ezingalunganga bemelene leNkosi uNkulunkulu wabo. Babezakhele indawo eziphakemeyo kuyo yonke imizi yabo, kusukela enqabeni yabalindi kuze kube semzini obiyelweyo.
Isra’ilawa a ɓoye sun aikata abubuwan da ba daidai ba ga Ubangiji Allahnsu. Tun daga hasumiyoyi har zuwa birane masu katanga, sun gina wa kansu wuraren sujada na tudu a dukan garuruwansu.
10 Basebezimisela insika eziyizithombe lezixuku phezu kwawo wonke amaqaqa aphakemeyo langaphansi kwaso sonke isihlahla esiluhlaza.
Suka kafa keɓaɓɓun duwatsu da kuma ginshiƙan Ashera a kowane tudu mai tsayi da kuma a ƙarƙashin kowane babban itace.
11 Basebetshisa lapho impepha endaweni zonke eziphakemeyo, njengezizwe iNkosi eyazikhokhelela ekuthunjweni phambi kwabo; benza izinto ezimbi ukuyithukuthelisa iNkosi.
Suka ƙona turare a kan kowane tudu, kamar dai yadda al’umman da Ubangiji ya kora daga gabansu suka yi. Suka yi muguntan da ya sa Ubangiji ya yi fushi.
12 Ngoba bakhonza izithombe, iNkosi eyayithe ngazo kubo: Kaliyikuyenza linto.
Suka bauta wa gumaka, ko da yake Ubangiji ya ce, “Ba za ku yi wannan ba.”
13 Kanti iNkosi yafakaza imelene loIsrayeli njalo imelene loJuda ngesandla sabo bonke abaprofethi lababoni bonke isithi: Phendukani endleleni zenu ezimbi, ligcine imithetho yami, izimiso zami, njengokomlayo wonke engawulaya oyihlo lengawuthumela kini ngesandla senceku zami abaprofethi.
Ubangiji ya yi wa Isra’ila da Yahuda kashedi ta bakin dukan annabawansa da kuma masu duba, cewa, “Ku juyo daga mugayen ayyukanku. Ku yi biyayya da umarnai da farillaina, bisa ga dukan Dokar da na dokaci kakanninku su bi, waɗanda na kuma bayar ta wurin bayina, annabawa.”
14 Loba kunjalo kabalalelanga, kodwa benza lukhuni intamo yabo, njengentamo yaboyise, abangakholwanga eNkosini uNkulunkulu wabo.
Amma ba su saurare ni ba don sun kangare kamar kakanninsu, waɗanda ba su amince da Ubangiji Allahnsu ba.
15 Njalo bala izimiso zayo lesivumelwano sayo eyasenza laboyise lezifakazelo zayo eyazifakaza imelene labo, balandela ize, baba yize, balandela izizwe ezazibahanqile, iNkosi eyayibalaye ngazo ukuthi bangenzi njengazo.
Suka yi watsi da farillansa da yarjejjeniyar da ya ƙulla da kakanninsu, da kuma kashedin da ya yi musu. Suka bi gumaka marasa amfani, wannan ya sa su ma kansu suka zama marasa amfani. Suka kwaikwayi sauran ƙasashen da suke kewaye da su, ko da yake Ubangiji ya umarce su cewa, “Kada ku yi rayuwa irin tasu,” suka kuwa yi abin da Ubangiji ya hana su.
16 Bayitshiya yonke imilayo yeNkosi uNkulunkulu wabo, bazenzela izithombe ezibunjwe ngokuncibilikisa, amathole amabili, benza isixuku, bakhothamela lonke ibutho lamazulu, bakhonza uBhali.
Suka wofinta dukan umarnan Ubangiji Allahnsu, suka yi wa kansu gumakan zubi na siffar’yan maruƙa biyu, da kuma ginshiƙin Ashera. Suka rusuna wa rundunan taurari, suka kuma yi wa Ba’al sujada.
17 Benza amadodana abo lamadodakazi abo adabule emlilweni, benza ukuvumisa, benza imilingo, bazithengisela ukwenza okubi emehlweni eNkosi ukuyithukuthelisa.
Suka miƙa’ya’yansu maza da mata hadaya ta wuta. Suka yi duba, suka yi sihiri suka kuma ba da kansu ga mugunta a gaban Ubangiji; suka sa ya yi fushi.
18 Ngakho iNkosi yamthukuthelela kakhulu uIsrayeli, yabasusa ebusweni bayo; kakusalanga loyedwa ngaphandle kwesizwe sakoJuda kuphela.
Saboda haka Ubangiji ya yi fushi ƙwarai da Isra’ila, ya kuma kawar da su daga gabansa. Kabilar Yahuda kaɗai aka bari,
19 Laye uJuda kayigcinanga imilayo yeNkosi uNkulunkulu wabo, kodwa bahamba ngezimiso zikaIsrayeli abazenzayo.
ko Yahuda ma ba su kiyaye umarnan Ubangiji Allahnsu ba. Sun bi gurbin da Isra’ila ta kawo.
20 INkosi yasiyala yonke inzalo yakoIsrayeli, yayihlupha, yayinikela esandleni sabaphangi, yaze yabalahla yabasusa phambi kwayo.
Saboda haka Ubangiji ya wofinta mutanen Isra’ila; ya azabtar da su, ya kuma ba da su a hannun masu kwasar ganima, sai da ya shafe su ƙaƙaf daga gabansa.
21 Ngoba yamdabula uIsrayeli imsusa endlini kaDavida, basebebeka uJerobhowamu indodana kaNebati ukuthi abe yinkosi. UJerobhowamu wamqhuba wamphambula uIsrayeli ekulandeleni iNkosi, wabenza bona isono esikhulu.
Sa’ad da ya ware Isra’ila daga gidan Dawuda, sai suka naɗa Yerobowam ɗan Nebat sarki a kansu. Yerobowam ya rinjayi Isra’ila daga ƙin Ubangiji, ya sa suka aikata babban zunubi.
22 Ngoba abantwana bakoIsrayeli bahamba ngazo zonke izono zikaJerobhowamu azenzayo, kabasukanga kuzo,
Isra’ila suka nace cikin dukan zunuban Yerobowam, ba su kuwa rabu da su ba
23 iNkosi yaze yamsusa uIsrayeli phambi kwayo njengokutsho kwayo ngesandla sazo zonke inceku zayo abaprofethi. Ngakho uIsrayeli wathunjwa wasuswa elizweni lakhe wasiwa eAsiriya kuze kube lamuhla.
har Ubangiji ya kawar da su daga gabansa, kamar yadda ya gargaɗe su ta bakin bayinsa annabawa. Saboda haka aka kwashi mutanen Isra’ila daga ƙasarsu zuwa bauta a Assuriya, har wa yau kuwa suna can.
24 Inkosi yeAsiriya yasiletha abantu abavela eBhabhiloni labavela eKutha labavela eAva labavela eHamathi labavela eSefavayimi, yabahlalisa emizini yeSamariya esikhundleni sabantwana bakoIsrayeli, badla ilifa leSamariya, bahlala emizini yayo.
Sarkin Assuriya ya kawo mutane daga Babilon, Kuta, Afa, Hamat da Sefarfayim ya zaunar da su a garuruwan Samariya don su maya gurbin Isra’ilawa. Suka mallaki Samariya suka kuma zauna a garuruwansu.
25 Kwasekusithi ekuqaleni kokuhlala kwabo khona kabayesabanga iNkosi; ngakho iNkosi yathumela izilwane phakathi kwabo ezabulala abanye babo.
Sa’ad da suka fara zama a can, ba su bauta wa Ubangiji ba; saboda haka ya aika da zakoki a tsakaninsu suka karkashe waɗansu mutane.
26 Ngakho bakhuluma enkosini yeAsiriya besithi: Izizwe owazisusayo wazihlalisa emizini yeSamariya kaziwazi umkhuba kaNkulunkulu walelolizwe; ngakho uthumele izilwane phakathi kwazo, khangela-ke ziyazibulala, ngoba kaziwazi umkhuba kaNkulunkulu walelolizwe.
Sai aka faɗa wa sarkin Assuriya cewa, “Mutanen da ka kwashe ka zaunar a garuruwan Samariya fa ba su san abin da allahn ƙasar yake bukata ba. Saboda haka allahn ƙasar ya tura zakoki a cikinsu, waɗanda suke karkashe su, domin mutanen ba su san abin da yake bukata ba.”
27 Inkosi yeAsiriya yasilaya isithi: Yisani khona omunye wabapristi elabathumbayo besuka lapho; kabayehlala khona, kabafundise umkhuba kaNkulunkulu walelolizwe.
Sai sarkin Assuriya ya ba da umarni cewa, “A sami wani daga cikin firistocin da aka kwaso zuwa bauta daga Samariya, yă koma yă zauna a can, yă koya wa mutanen abin da allahn ƙasar yake bukata.”
28 Ngakho omunye wabapristi ababebathumbe besuka eSamariya weza wahlala eBhetheli, wabafundisa ukuthi bangayesaba njani iNkosi.
Saboda haka ɗaya daga cikin firistocin da aka kawo bauta daga Samariya ya dawo ya zauna a Betel, ya koya musu yadda za su yi sujada ga Ubangiji.
29 Loba kunjalo zonke izizwe zenza onkulunkulu bazo, zabafaka ezindlini zezindawo eziphakemeyo amaSamariya azenzayo, yileso laleso isizwe emizini yazo ezihlala kuyo.
Duk da haka, jama’ar kowace ƙasa, suka ƙera tasu alloli a garuruwa masu yawa inda suke zaune, suka sa su a masujadan da mutanen Samariya suka gina a kan tuddai.
30 Labantu beBhabhiloni benza uSukothi-Benothi, labantu beKuthi benza uNerigali, labantu beHamathi benza uAshima,
Mutane daga Babilon suka ƙera Sukkot Benot, mutane daga Kut suka ƙera Nergal, mutane daga Hamat suka ƙera Ashima;
31 lamaAvi enza uNibazi loTaritaki, lamaSefavayimi ayetshisa abantwana bawo emlilweni esenzela uAdrameleki loAnameleki onkulunkulu beSefavayimi.
Awwiyawa suka ƙera Nibhaz da Tartak, Sefarfayawa kuwa suka ƙone’ya’yansu a wuta a matsayi hadayu ga Adrammelek da Anammelek allolin Sefarfayim.
32 Babeyesaba leNkosi, bazenzela abapristi bezindawo eziphakemeyo kwabaphansi kakhulu babo, ababebasebenzela ezindlini zezindawo eziphakemeyo.
Sun yi wa Ubangiji sujada, amma kuma suka zaɓi mutanensu su yi musu hidima a matsayin firistoci a masujadan da suke kan tuddai.
33 Babeyesaba iNkosi, njalo babekhonza onkulunkulu babo njengomkhuba wezizwe ezabathumbayo besuka lapho.
Sun yi wa Ubangiji sujada, amma kuma sun bauta wa allolinsu bisa ga al’adun ƙasashen da suka fito.
34 Kuze kube lamuhla benza njengemikhuba yakuqala. Kabayesabi iNkosi, kabenzi njengezimiso zabo lanjengezimiselo zabo lanjengomlayo lanjengomthetho iNkosi eyakulaya abantwana bakaJakobe, owamutha ibizo elithi uIsrayeli.
Har yă zuwa yau, sun nace da ayyukansu na dā. Ba sa yin wa Ubangiji sujada, ba sa kuma bin dokoki da farillansa, dokoki da umarnan da Ubangiji ya ba wa zuriyar Yaƙub, wadda ya ba wa suna Isra’ila.
35 INkosi eyenza isivumelwano labo, yabalaya isithi: Kaliyikwesaba abanye onkulunkulu, lingabakhothameli, lingabasebenzeli, lingabahlabeli.
Da Ubangiji ya ƙulla alkawari da Isra’ilawa, ya dokace su cewa, “Kada ku yi wa waɗansu alloli sujada ko ku durƙusa a gabansu ku bauta musu, ko ku miƙa musu hadaya.
36 Kodwa iNkosi eyalenyusa elizweni leGibhithe ngamandla amakhulu langengalo eyeluliweyo, yona lizayesaba njalo yona lizayikhothamela njalo yona lizayihlabela.
Amma Ubangiji wanda ya fito da ku daga Masar da iko mai girma da hannu mai ƙarfi, shi ne za ku yi masa sujada. Gare shi za ku durƙusa ku kuma miƙa masa hadayu.
37 Lezimiso lezimiselo lomlayo lomthetho eyalibhalela khona, lizaqaphelisa ukukwenza zonke izinsuku, lingesabi abanye onkulunkulu.
Dole kullum ku mai da hankali ga kiyaye ƙa’idodi da farillan, dokoki da umarnan da ya rubuta muku. Kada ku yi wa waɗansu alloli sujada.
38 Lesivumelwano engasenza lani lingasikhohlwa, lingesabi abanye onkulunkulu.
Kada ku manta da alkawarin da na ƙulla da ku, kada ku yi sujada ga waɗansu alloli.
39 Kodwa iNkosi uNkulunkulu wenu lizayesaba; yona-ke izalikhulula esandleni sezitha zenu zonke.
Maimakon haka, ku yi wa Ubangiji Allahnku sujada; shi ne zai cece ku daga hannun abokan gābanku.”
40 Loba kunjalo kabalalelanga, kodwa benza njengomkhuba wabo wakuqala.
Amma ba su saurara ba, suka nace da ayyukansu na dā.
41 Lezizizwe zayesaba-ke iNkosi, kodwa zakhonza izithombe zazo ezibaziweyo; bobabili abantwana bazo labantwana babantwana bazo, njengokwenza kwaboyise benza labo kuze kube lamuhla.
Ko ma yayinda mutanen nan suke yi wa Ubangiji sujada, ba su daina bauta wa gumakansu ba. Har yă zuwa yau,’ya’yansu da jikokinsu sun ci gaba da bin gurbin kakanninsu.

< 2 Amakhosi 17 >