< ULukha 5 >

1 Ngelinye ilanga uJesu emi eduze kweChibi laseGenezaretha abantu beminyezelana kuye belalela ilizwi likaNkulunkulu,
Wata rana, Yesu yana tsaye a bakin Tafkin Gennesaret, mutane kuma suna ta matsawa kewaye da shi, domin su ji maganar Allah,
2 wabona ekhunjini lechibi izikepe ezimbili zitshiywe khonapho ngabagoli benhlanzi ababegezisa omambule babo.
sai ya hangi jiragen ruwa biyu a bakin tafkin, waɗanda masu kamun kifi suka bari suna wankin abin kamun kifinsu.
3 Wangena kwesinye isikepe esasingesikaSimoni, wamcela ukuthi akathi gudlu asuke kancane okhunjini. Wasehlala phansi wafundisa abantu ehlezi esikepeni.
Sai ya shiga ɗaya jirgin ruwan da yake na Siman, ya kuma roƙe shi yă tura shi kaɗan daga gaci. Sai ya zauna a jirgin ruwan, ya koyar da mutane daga ciki.
4 Eseqedile ukukhuluma wathi kuSimoni, “Gwedla ungene enzikini uphosele omambule bakho ukuze ubambe inhlanzi.”
Da ya gama magana, sai ya ce wa Siman, “Ka tuƙa jirgin zuwa inda akwai zurfi, ka saukar da abin kamun kifinka ka kama kifi.”
5 USimoni waphendula wathi, “Nkosi, sisebenze gadalala ubusuku bonke, kodwa kasibambanga lutho. Kodwa njengoba usitsho njalo ngizabehlisa omambule.”
Siman ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, duk dare mun yi ta fama ba mu kama kome ba, amma tun da ka ce haka, zan saki abin kamun kifin.”
6 Kwathi sebenze njalo babamba inhlanzi ezaba zinengi kwaze kwaqalisa ukudabuka omambule.
Da suka yi haka, sai suka kama kifi da yawa, har abin kamun kifinsu suka fara tsintsinkewa.
7 Basebebiza abakhula babo kwesinye isikepe ukuthi bazobelekelela. Beza abakhula babo kwesinye isikepe ukuthi bazobelekelela. Beza bazigcwalisa zombili izikepe zathi phamu zaze zaqalisa ukutshona.
Sai suka kira abokansu a ɗaya jirgin, su zo su taimake su, suka kuwa zo. Suka cika jiragen biyu da kifi cif, har jiragen suka fara nutsewa.
8 Kwathi uSimoni Phethro ekubona lokhu wazilahla phansi phambi kukaJesu wathi, “Suka kimi, Nkosi; ngingumuntu oyisoni!”
Da Siman Bitrus ya ga wannan, sai ya fāɗi a gaban Yesu ya ce, “Rabu da ni, Ubangiji. Ni mai zunubi ne!”
9 Ngoba yena labakhula bakhe babemangele ngenhlanzi ababezibambile,
Gama mamaki ya kama shi da abokansa duka, saboda yawan kifin da suka kama.
10 kwamangalisa njalo uJakhobe loJohane amadodana kaZebhediya, ababe phathisana loSimoni. UJesu wasesithi kuSimoni, “Ungesabi; kusukela manje usuzagola abantu.”
Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
11 Basebedonsela izikepe zabo okhunjini batshiya konke bamlandela.
Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
12 Kwathi uJesu ekwelinye lamadolobho kweza indoda eyayigcwele ubulephero. Yathi ibona uJesu yathi mbo phansi ngobuso yamncenga yathi, “Nkosi, nxa uthanda ungangihlambulula.”
Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
13 UJesu welula isandla sakhe wayithinta indoda leyo. Wathi, “Ngiyathanda. Hlambuluka!” Masinyane nje ubulephero bahle baphela.
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
14 UJesu waseyilaya wathi, “Ungatsheli muntu kodwa hamba uyeziveza kumphristi ubusunikela umhlatshelo wokuhlanjululwa kwakho owamiswa nguMosi ukuze kube yibufakazi kubo.”
Sai Yesu ya umarce shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayu da Musa ya umarta, saboda tsarkakewarka ta zama shaida a gare su.”
15 Kodwa udumo lwakhe lwanda ngamandla, yikho amaxuku abantu eza ukuzamuzwa lokusiliswa emikhuhlaneni yabo.
Duk da haka, labarinsa ya ƙara bazuwa sosai, har taron mutane suka dinga zuwa don jinsa, da kuma neman warkarwa daga cututtukansu.
16 Kodwa kanengi uJesu wayesithi nyelele ayesithela ezindaweni ezithuleyo ayekhuleka.
Amma Yesu sau da yawa, yakan keɓe kansa zuwa wuraren da ba kowa, yă yi addu’a.
17 Ngelinye ilanga elokhu efundisa, kwakuhlezi khonapho abaFarisi labafundisi bomthetho ababephuma emizini yonke yaseGalile abanye bevela eJudiya laseJerusalema. Amandla eNkosi ayekhona kuye ukuze asilise abagulayo.
Wata rana, da yake cikin koyarwa, waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki waɗanda suka zo daga kowane ƙauye a Galili, Yahudiya da Urushalima kuwa suna zaune. Ikon Ubangiji yana nan don yă warkar da masu ciwo.
18 Kwafika amanye amadoda ethwele indoda eyayome umhlubulo ngecansi efuna ukungena laye endlini ambeke phambi kukaJesu.
Sai ga waɗansu mutane suka kawo wani shanyayye a kan tabarma. Suka yi ƙoƙari su shigar da shi cikin gidan, domin su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 Athi esehlulekile ngenxa yokuminyana kwabantu, akhwela ephahleni, amehlisela phansi ngesikhala amuthi qithi phakathi laphakathi kwabantu phambi kukaJesu.
Da suka ga babu hanyar da za su bi saboda taron, sai suka haura rufin, suka saukar da shi a kan tabarmarsa, ta bakin ramin da suka huda a rufin, suka ajiye shi a tsakiyar taron, a gaban Yesu.
20 Kwathi uJesu ebona ukholo lwawo wathi, “Mngane, izono zakho sezithethelelwe.”
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
21 AbaFarisi labafundisi bomthetho bakhonona bathi, “Ungubani yena lo umuntu okhuluma ehlambaza na? Ngubani ongathethelela izono ngaphandle kukaNkulunkulu kuphela?”
Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
22 UJesu wayekwazi abakucabangayo wasebuza wathi, “Kungani linakana izinto ezinje ezinhliziyweni zenu?
Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?
23 Yikuphi okulula: ukuthi, ‘Izono zakho sezithethelelwe,’ loba ukuthi, ‘Sukuma uhambe’?
Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuma a ce, ‘Tashi, ka yi tafiya’?
24 Kodwa ukuze lazi ukuthi iNdodana yoMuntu ilamandla okuthethelela izono emhlabeni.” Wasesithi kuyo indoda eyome umhlubulo, “Sukuma, thatha icansi lakho uhambe uye ekhaya.”
Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
25 Masinyane wathi lothu phambi kwabo, wabutha ayekade elele phezu kwakho waya ekhaya edumisa uNkulunkulu.
Nan da nan, ya tashi tsaye a gabansu, ya ɗauki tabarmar da yake kwance a kai, ya tafi gida, yana yabon Allah.
26 Wonke umuntu wamangala, badumisa uNkulunkulu. Bamangala kakhulu bathi, “Lamuhla sibone izimanga.”
Kowa ya yi mamaki, ya kuma yabi Allah. Suka cika da tsoro, suna cewa, “Mun ga abubuwan banmamaki yau.”
27 Ngemva kwalokhu uJesu waphuma wasebona umthelisi owayethiwa nguLevi ehlezi endaweni yakhe yokuthelisa. UJesu wathi kuye, “Ngilandela,”
Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
28 uLevi wasukuma watshiya konke wamlandela.
Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
29 ULevi wasesenzela uJesu idili elikhulu endlini yakhe kukhona ixuku labathelisi labanye besidla labo.
Sai Lawi ya shirya wa Yesu wani babban liyafa a gidansa. Wani babban taron na masu karɓar haraji, tare da waɗansu suna cin abinci tare da su.
30 Kodwa abaFarisi labafundisi bomthetho abeqembu labo basola kubafundi bakhe bathi, “Lenzelani ukudla linathe labathelisi kanye lezoni na?”
Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
31 UJesu wabaphendula wathi, “Kakusibo abaphilayo abaswela umelaphi, kodwa ngabagulayo.
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
32 Kangilandanga ukubiza abulungileyo, kodwa ukubiza izoni ukuba ziphenduke.”
Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 Bathi kuye, “Abafundi bakaJohane bazila kanengi bekhuleka njalo labafundi babaFarisi labo benza njalo, kodwa abakho bahlala besidla, benatha.”
Suka ce masa, “Almajiran Yohanna sukan yi azumi da addu’a, haka ma almajiran Farisiyawa, amma naka sai ci da sha.”
34 UJesu waphendula wathi, “Kungenzeka yini ukuzilisa izethekeli zomyeni emthimbeni umyeni eseselazo na?
Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
35 Kodwa sizafika isikhathi lapho umyeni ezasuswa kuzo; zizazila ngalezonsuku.”
Amma lokaci yana zuwa, da za a ɗauke ango daga gare su. A waɗancan kwanakin ne za su yi azumi.”
36 Wabatshela umzekeliso lo: “Kakho odabula isichibi esigqokweni esitsha asithungele esigqokweni esidala. Angenzenjalo, uzakuba esesidabule isigqoko esitsha, ikanti isichibi sesitsha kasiyikufanela esidala.
Sai ya faɗa musu wannan misali ya ce, “Ba wanda yakan yage ƙyalle daga sabuwar riga ya yi wa tsohuwar riga faci. In ya yi haka, zai yage sabuwar rigar, kuma facin daga sabuwar ba zai dace da tsohuwar rigar ba.
37 Njalo kakho othela iwayini elitsha emigodleni yezikhumba emidala. Angenza njalo iwayini elitsha lizaziqhekeza izikhumba iwayini livuze kuthi lemigodla yezikhumba leyo ihle yonakale.
Kuma ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In ya yi haka, sabon ruwan inabi zai farfashe salkunan, ruwan inabin yă zube, salkunan kuma su lalace.
38 Hatshi, iwayini elitsha lithelwa emigodleni yezikhumba emitsha.
A’a, sai dai a zuba sabon ruwan inabi a sababbin salkuna.
39 Njalo kakho othi eseqale wanatha iwayini elidala afune elitsha, ngoba uthi, ‘Elidala lingcono.’”
Kuma ba wanda yakan so shan sabon ruwan inabi bayan ya sha tsohon, don yakan ce, ‘Ai, tsohon ya fi kyau.’”

< ULukha 5 >