< ULukha 18 >

1 UJesu wasetshela abafundi bakhe umzekeliso ukubatshengisa ukuthi kumele bakhuleke kokuphela bangadinwa.
Yesu ya ba wa almajiransa wani misali, don yă koya musu yadda ya kamata su dinga yin addu’a kullum, ban da fasawa.
2 Wathi, “Kwelinye idolobho kwakulomahluli owayengamesabi uNkulunkulu njalo engakhathaleli muntu.
Ya ce, “A wani gari, an yi wani alƙali wanda ba ya tsoron Allah, bai kuma kula da mutane ba.
3 Kwakukhona umfelokazi kulelodolobho owayehlezi esiza kuye kokuphela emncenga esithi, ‘Akungincede ngalowo engixabana laye.’
A garin nan kuma, akwai wata gwauruwa, wadda ta dinga zuwa wurin alƙalin nan, da roƙo cewa, ‘Ka yi mini adalci tsakanina da maƙiyina.’
4 Okwesikhathi eside umahluli wayesala. Kodwa wacina esithi, ‘Loba ngingamesabi uNkulunkulu njalo ngingakhathali ngomuntu,
“An daɗe yana ƙi, amma a ƙarshe ya ce cikin tunaninsa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane ba,
5 kodwa ngenxa yokuthi umfelokazi lo usengijinge kakhulu sengizamlungisela ukuthi angaze abuya anginenge ngoba elokhu engilanda!’”
amma don gwauruwan nan ta dame ni, zan tabbatar cewa ta sami adalci, domin kada tă gajiyar da ni, da yawan zuwanta.’”
6 Njalo iNkosi yasisithi, “Likuzwisise lokho okutshiwo ngumahluli ongalunganga.
Sai Ubangiji ya ce, “Ku ji fa abin da alƙalin nan, marar gaskiya, ya ce.
7 Kambe uNkulunkulu kayikubalwela yini abakhethiweyo bakhe, abakhuleka kuye imini lobusuku? Uzabe elokhu ebanina yini?
Ashe, Allah ba zai biya wa zaɓaɓɓunsa da suke masa kuka, dare da rana adalci ba? Zai ci gaba da ƙin sauraronsu ne?
8 Ngiyalitshela, uzabalwela, njalo masinyane. Kodwa, nxa iNdodana yoMuntu isifika, izakufumana ukukholwa emhlabeni na?”
Ina gaya muku, zai tabbatar sun sami adalci, ban da ɓatan lokaci. Amma sa’ad da Ɗan Mutum ya dawo, zai sami bangaskiya a duniya ke nan?”
9 Kulabo ababezethemba ngokulunga kwabo beseyisa abanye, uJesu wakhuluma umzekeliso lo wathi:
Yesu ya kuma faɗi wannan misali ga waɗansu masu taƙama da adalcinsu, kuma suna rena sauran mutane ya ce,
10 “Amadoda amabili aya ethempelini ukuyakhuleka, omunye engumFarisi njalo omunye engumthelisi.
“Waɗansu mutane biyu sun tafi haikali don yin addu’a. Ɗaya Bafarisiye ne, ɗayan kuma mai karɓar haraji.
11 UmFarisi wasukuma wakhuleka ngalokho ayeyikho khona wathi: ‘Nkulunkulu, ngiyakubonga ukuthi kanginjengabanye abantu, izigebenga, izixhwali, izifebe njalo kangifani lomthelisi lo.
Sai Bafarisiyen ya tashi tsaye, ya yi addu’a game da kansa yana cewa, ‘Allah, na gode maka, saboda ni ba kamar sauran mutane ba ne, wato, mafasa, masu aikata mugunta, masu zina, ko kuma kamar mai karɓar harajin nan.
12 Ngizila kabili ngeviki njalo nginikela okwetshumi okwenzuzo yami yonke.’
Ina azumi sau biyu a mako, ina ba da zakka daga kowane abin da na samu.’
13 Kodwa umthelisi wema bucwadlana laye. Wesaba lokukhangela ezulwini kodwa wazehlisa kakhulu wathi, ‘Nkulunkulu, woba lesihawu kimi, ngiyisoni.’
“Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’
14 Ngiyalitshela ukuthi indoda le, hatshi leyana enye, yabuyela ekhaya isilungisiwe phambi kukaNkulunkulu. Ngoba lowo oziphakamisayo uzakwehliswa, lozehlisayo uzaphakanyiswa.”
“Ina gaya muku, wannan mutum ne, ba ɗayan ba, ya koma gida baratacce, babu laifi a gaban Allah. Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
15 Abantu njalo babeletha abantwana kuJesu ukuthi ababeke izandla. Abafundi bonela ukukubona lokhu babakhuza.
Mutane suna kawo jarirai wurin Yesu don yă taɓa su. Da almajiransa suka ga haka, sai suka kwaɓe su.
16 Kodwa uJesu wabizela kuye abantwana wathi, “Yekelani abantwana beze kimi, lingabavimbeli ngoba umbuso kaNkulunkulu ungowabanjengalaba.
Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
17 Ngiqinisile ngithi kini, lowo ongayikwemukela umbuso kaNkulunkulu njengomntwana omncane kayikungena kuwo.”
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ba zai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
18 Umbusi othile wambuza wathi, “Mfundisi olungileyo, ngingenzani ukuze ngizuze ilifa lokuphila kwaphakade na?” (aiōnios g166)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
19 UJesu waphendula wathi, “Ungibizelani ngokuthi ngilungile na? Kakho olungileyo ngaphandle kukaNkulunkulu kuphela.
Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake kira na managarci? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
20 Uyayazi imilayo: ‘Ungafebi, ungabulali muntu, ungebi, ungaphi ubufakazi bamanga, hlonipha uyihlo lonyoko.’”
Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi zina, kada ka yi kisankai, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
21 Wathi umbusi, “Yonke le ngiyigcine kusukela ebutsheni bami.”
Mutumin ya ce, “Ai, tun ina ƙarami, na kiyaye duka waɗannan.”
22 UJesu esekuzwile lokho wathi kuye, “Usasilele into eyodwa. Thengisa konke olakho uphe abampofu, lapho-ke inotho yakho izakuba sezulwini. Ubusubuya ungilandele.”
Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
23 Wathi esezwe lokhu wadana kakhulu ngoba wayeyindoda eyayinothe kakhulu.
Da jin haka, sai ya ɓata rai, domin shi mai arziki ne sosai.
24 UJesu wamkhangela wathi, “Koba nzima kakhulu ukuthi isinothi singene embusweni kaNkulunkulu!
Yesu ya kalle shi ya ce, “Yana da wuya fa, masu arziki su shiga mulkin Allah!
25 Ngempela kulula ukuthi ikamela lingene embotsheni yenalithi kulokuthi umuntu onothileyo awungene umbuso kaNkulunkulu.”
Tabbatacce, zai fi sauƙi raƙumi ya shiga ta kafar allura, da mai arziki ya shiga mulkin Allah.”
26 Labo abakuzwayo lokho babuza bathi, “Ngubani pho ongasindiswa?”
Waɗanda suka ji wannan suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai iya samun ceto?”
27 UJesu waphendula wathi, “Lokho okungenzekiyo emandleni abantu kuyenzakala kwakaNkulunkulu.”
Yesu ya amsa ya ce, “Abin da ba ya yiwuwa ga mutane, mai yiwuwa ne ga Allah.”
28 UPhethro wathi kuye, “Sesadela konke esasilakho sakulandela!”
Sai Bitrus ya ce, masa, “To, ga shi mun bar kome da muke da shi, don mu bi ka!”
29 UJesu wathi kubo, “Ngilitshela iqiniso ukuthi kakho osetshiye ikhaya loba umfazi kumbe abafowabo loba abazali kumbe abantwana ngenxa yombuso kaNkulunkulu
Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah,
30 ozakwehluleka ukuzuza ngokuphindwe kanengi esikhathini samanje lesikhathini esizayo, ukuphila okungapheliyo.” (aiōn g165, aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
31 UJesu wasebizela abalitshumi lambili eceleni wabatshela wathi, “Sesisiya eJerusalema lapho konke okulotshwe ngabaphrofethi ngeNdodana yoMuntu sekusiya gcwaliseka.
Sai ya kai Sha Biyun gefe ɗaya, ya ce musu, “Za mu Urushalima, kuma dukan abin da annabawa suka rubuta a kan Ɗan Mutum zai cika.
32 Izanikelwa kwabeZizwe. Bazayihoza, bayithuke, bayikhafulele, bayibhule njalo bayibulale.
Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,
33 Ngosuku lwesithathu izavuka.”
za su yi masa bulala, su kuma kashe shi. A rana ta uku kuma zai tashi.”
34 Abafundi kabazange bakuzwisise konke lokhu. Ingcazelo yakho yayifihlakele kubo yikho kabazanga ukuthi wayekhuluma ngani.
Almajiran ba su gane da ko ɗaya daga cikin wannan ba. An ɓoye musu ma’anarsa, kuma ba su gane da abin da yake magana a kai ba.
35 UJesu esebanga eJerikho kwakulendoda eyisiphofu eyisiceli ihlezi eceleni kwendlela icela.
Da Yesu ya yi kusa da Yeriko, akwai wani makaho da yake zaune a gefen hanya, yana bara.
36 Yathi isizwa kudlula ixuku labantu yabuza ukuthi kuyini okwakusenzakala.
Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.
37 Bayitshela bathi, “UJesu waseNazaretha uyedlula khonapha.”
Suka ce masa, “Ai, Yesu Banazare ne ke wucewa.”
38 Yamemeza yathi, “Jesu, Ndodana kaDavida, ake ungihawukele!”
Sai ya yi kira ya ce, “Yesu, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
39 Labo ababehamba phambili bayikhuza bathi kayithule, kodwa yona yasimemeza ngamandla yathi, “Ndodana kaDavida ake ungihawukele!”
Mutane da suke gaba suka kwaɓe shi, suka ce masa ya yi shiru. Amma sai ya ƙara ɗaga murya, yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
40 UJesu wema wathi indoda leyo ilethwe kuye. Isifikile uJesu wayibuza wathi,
Sai Yesu ya tsaya, ya ba da umarni a kawo mutumin wurinsa. Da ya zo kusa, Yesu ya tambaye shi ya ce,
41 “Ufuna ukuthi ngikwenzeleni?” Yaphendula yathi, “Nkosi, ngifuna ukuthi ngibone.”
“Me kake so in yi maka?” Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina so in sami ganin gari.”
42 UJesu wathi kuyo, “Kuzuze-ke ukubona; ukukholwa kwakho kukusindisile.”
Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
43 Masinyane yahle yabona, yasimlandela uJesu idumisa uNkulunkulu. Kwathi bonke abantu bekubona lokho, labo bamdumisa uNkulunkulu.
Nan da nan, ya sami ganin garinsa, kuma ya bi Yesu, yana yabon Allah. Da dukan mutane suka ga wannan, sai su ma suka yabi Allah.

< ULukha 18 >