< Luke 16 >

1 Titia Jisu chela khan ke koise, “Ekjon dhuni manu thakise aru tai laga ekjon imandar thakise, kintu tai malik laga poisa khorcha kori ase koi kene kunba pora malik ke koi dise.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 Titia dhuni manu taike mati kene hudise, ‘Eneka kotha khan tumi laga moi kele huni ase? Tumi ki kaam korise etu sob hisab kitab moike dibi, kelemane tumi etiya pora moi nimite kaam kori bole na paribo.’
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 Titia etu imandar tai nijorke koise, ‘Moi etiya ki koribo, moi laga malik pora kaam to moi pora loi lobole ase? Moi iman takot nai mati khundikena kaam kori bole aru moi bhik mangi bole sorom lage.
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Moi ki kori bole lage moi jane, jitia moike kaam pora ulai dibo, manu khan taikhan laga ghor te moike matibo.’
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 Titia noukar pora jiman manu malik pora dhar loi kene thakise sobke tai matise, aru poila ekjon ke hudise, ‘Tumi moi laga malik ke kiman dibole ase?’
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 Tai koise, ‘Moi eksoh botol oliv tel dibole ase.’ Titia tai koise, ‘Tumi laga hisab lobi aru joldi bohi kene yate pachas eneka likhibi.’
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Aru baki luwa dusra ke hudise, ‘Aru tumi kiman dibole ase?’ Tai koise, ‘Eksoh jola chawal.’ Taike koise, ‘etu hisab lobi, aru joldi pora likhibi assi dhan bosta.’
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 Titia malik pora etu biya imandar jun chalaki pora kaam korise, taike bhal paise. Kilekoile, etu yug laga chokra khan to taikhan nijor yug laga chokra khan, jun khan jyoti laga ase, taikhan pora bhi bisi chalak ase. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 Moi tumikhan ke koi ase, paap laga dhun sompoti pora sathikhan bonai, aru jitia etu pora eku kaam nadiye, taikhan pora tumikhan ke kitia bhi khotom nohua jagate grohon kori lobo. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 Jun manu olop te bhi biswas hoi kene thake tai bisi te bhi eneka he thake, aru jun manu olop te bhi thoga baji kore tai bisi te bhi eneka he kore.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Jodi tumikhan etu sapha nathaka dhun to bhal pora cholai kene rakhibo napare, tenehoile etu hosa dhun to tumikhan ke kun pora dibo?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 Aru tumikhan dusra manu laga dhun to bhal kori kene nacholaile, titia tumi nijor laga dhun to kineka chola bo?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Ekjon nokor pora duita malik laga kaam koribo na paribo, eneka korile tai ekjon ke ghin koribo aru ekjon ke morom koribo, aru nohoile ekjon ke chari kene dusra ke jai jabo. Tumikhan Isor aru dhun sompoti eke logote sewa kori bole na paribo.
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Aru jitia poisa morom kora Pharisee khan etu kotha khan hunise, taikhan Jisu uporte biya paise.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Titia Jisu pora taikhan ke koise, “Tumikhan manu usorte nijorke bhal dikhai, kintu Isor he tumikhan laga mon to jane. Jun manu usorte dangor hobole bisare tai Isor usorte komjur hoijai.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Bhabobadi khan aru niyom khan John laga homoi tak he thakise. Etu homoi para Isor laga rajyo laga susamachar prochar hoise, aru sob manu etu janibo nimite joborjosti jaise.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Sorgo aru prithibi harabo nimite asan ase, kintu niyom te ki likhi kene ase, etu laga ekta chutu bhag bhi naharabo.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 Kun manu tai laga shadi maiki ke chari diye aru dusra maiki ke shadi kore, tai bebichari kaam korise, aru jun manu mota pora chari diya maiki logote shadi kore, tai bhi bebichari kaam kori ase.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Aru ekjon dhuni manu thakise, tai daam begoni rong kapra aru bhal mihin kapra lagai kene thakise, aru hodai din khushi aru moja pora thake.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Kintu ekjon gorib manu Lazarus koi kene tai laga mukhyo diwar te thakise aru tai laga gaw pura te biya ghaw pora bhorta koi kene thake,
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 aru etu dhuni manu laga thali pora ki gire eitu khan khabole nimite rukhi thake. Kintu kutta khan bhi ahikena tai laga ghaw to chati thake.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 Etiya etu gorib manu to mori jaise, aru tai laga atma ke sorgodoth pora Abraham laga usorte loi jaise. Aru etu dhuni manu bhi mori jaise aru taike kobor te di dise,
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 aru mora manu laga desh pora tai laga suku to uthaikene Abraham ke dikhise aru tai laga usorte Lazarus ke bohi thaka dikhise. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 Titia etu dhuni manu kandi kene koise, ‘Baba Abraham, moi uporte morom koribi aru Lazarus ke yate pathai dibi, tai laga anguli pora hoilebi moike pani dikene jiba ke thanda kori dibole, kelemane moi etu jui te juli kene dukh pai ase.’
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 Kintu Abraham pora koise, ‘Bacha, yaad koribi tumi laga jibon te sob bhal saman he paise, aru Lazarus to sob biya he paise. Kintu etiya tai yate aram pora ase, aru tumi dukh te ase.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 Etu sob to charikena, tumi aru amikhan majote ekta dangor khai ase, etu thaka pora manu yate pora tumi logote jabo na paribo aru taikhan bhi ta te pora yate ahibo na paribo.’
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 Titia dhuni manu koise, ‘Moi apnike anurodh kori ase, baba, apuni kunba ke moi laga baba ghor te pathai dibi-
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 kele koile moi laga pans jon bhai ase, taikhan ke hoshiar kori dibi, taikhan bhi etu dukh khotom nohua jagate nahibo nimite.’
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Kintu Abraham koise, ‘Taikhan logote Moses pora likha aru dusra bhabobadi khan pora likha bhi ase; taikhan ke taikhan laga kotha hunibo dibi.’
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 Kintu dhuni manu pora koise, ‘Nohoi Baba Abraham, kintu kunba mora pora uthi kene jaile he, taikhan mon ghura bo.’
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Kintu Abraham taike koise, ‘Jodi taikhan Moses pora likha aru dusra bhabobadi khan pora likha kotha mana nai koile, mora manu uthi jaile bhi taikhan mon naghurabo.’”
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Luke 16 >