< Luka 5 >

1 Lyubha limo a Yeshu bhashinkujima nnyenje litanda lya Geneshaleti na bhandu bhabhagwinji bhalibhaatimbililenje bhalinokolananga nkwabhandishila, kupinga pilikanishiya lilobhe lya a Nnungu.
Wata rana, Yesu yana tsaye a bakin Tafkin Gennesaret, mutane kuma suna ta matsawa kewaye da shi, domin su ji maganar Allah,
2 Gubhajibhweni mitumbwi jibhili nnyenje litanda. Ashaayene bhatanda yamaki bhashinkutulukanga kualaya mau gabhonji.
sai ya hangi jiragen ruwa biyu a bakin tafkin, waɗanda masu kamun kifi suka bari suna wankin abin kamun kifinsu.
3 A Yeshu bhakajinjileje mumashua gumo gwaaliji gwa a Shimoni, gubhaalugulile a Shimoni bhaunokolesheye mmashi ga taliya kashoko na mumpelo litanda. Gubhatemi, gubhajigenye lugwinjili lwa bhandu bhali mmashua.
Sai ya shiga ɗaya jirgin ruwan da yake na Siman, ya kuma roƙe shi yă tura shi kaɗan daga gaci. Sai ya zauna a jirgin ruwan, ya koyar da mutane daga ciki.
4 Bhakamaliyeje kujiganya, gubhaalugulile a Shimoni, “Mpeleshe ntumbwi pa shilindili, nkatejelanje mau genunji ntandanje yamaki.”
Da ya gama magana, sai ya ce wa Siman, “Ka tuƙa jirgin zuwa inda akwai zurfi, ka saukar da abin kamun kifinka ka kama kifi.”
5 A Shimoni gubhaajangwile, “Mmakulungwa, tushisheya shilo showeshi nkutanda yamaki ikabheje shakwa shitupatile, ikabheje pabha nkubhalanga mmwe, shindejele mau gano.”
Siman ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, duk dare mun yi ta fama ba mu kama kome ba, amma tun da ka ce haka, zan saki abin kamun kifin.”
6 Bhakatejelanjeje mau gabhonji, gubhapatilenje yamaki yaigwinji, nkali mau gugatandwibhe kukutuka.
Da suka yi haka, sai suka kama kifi da yawa, har abin kamun kifinsu suka fara tsintsinkewa.
7 Gubhaashemilenje ashaajabhonji bhalinginji mmitumbwi jina gubhaikengenenje kukwajangutanga, gubhagumbeyenje yamaki mitumbwi jinaabhili, gujitandwibhe kutitimila mmashi.
Sai suka kira abokansu a ɗaya jirgin, su zo su taimake su, suka kuwa zo. Suka cika jiragen biyu da kifi cif, har jiragen suka fara nutsewa.
8 A Shimoni Petili bhakabhoneje nneila, gubhaatindibhalile a Yeshu, gubhashite, “Mwiijabhulile apano Mmakulungwa, pabha nne nankulebha!”
Da Siman Bitrus ya ga wannan, sai ya fāɗi a gaban Yesu ya ce, “Rabu da ni, Ubangiji. Ni mai zunubi ne!”
9 A Shimoni na ashaajabhonji gubhakanganigwenje gaapata yamaki yaigwinji nneila.
Gama mamaki ya kama shi da abokansa duka, saboda yawan kifin da suka kama.
10 Nneila peila a Yakobho na a Yowana bhana bha a Shebhedayo bhalinginji bhatanda yamaki ajabhonji a Shimoni gubhakanganigwenje. A Yeshu gubhaalugulile a Shimoni, “Nnajogope, kutandubhila nnaino nkatanda yamaki, ikabheje liengo lyenu shilibhe lya tanda bhandu.”
Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
11 Bhai bhakajikwakwatanjeje mitumbwi jila mpaka palanga ja litanda, gubhaleshilenje yowe gubhaakagulenje a Yeshu.
Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
12 A Yeshu pubhaliji, kushilambo shimo, jwannume jumo jwa mangundula shiilu showe, gwabhabhweni. Bhai akwiigwiyaga namanguku alikwaajuga a Yeshu alinkuti, “Mmakulungwa, mpingaga, shinndakaye.”
Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
13 A Yeshu gubhagolweye nkono gubhankwashiye akuno bhalibheleketa, “Ngunipinga, utakate!” Shangupe mangundula gala gakunshokaga.
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
14 A Yeshu gubhannalajile mundu jula bhalinkuti, “Unammalanjile mundu jojowe, ikabhe ukailanguye ku bhakulungwa bhaabhishila, ukashoye mbepei ya takata kwako, malinga shijilugula shalia ja a Musha, ibhe ukong'ondelo kunngwabhonji kuti utekete.”
Sai Yesu ya umarce shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayu da Musa ya umarta, saboda tsarkakewarka ta zama shaida a gare su.”
15 Ikabheje ngani ja a Yeshu jikupundaga kushuma kowe. Makundi ga bhandu gugalopweshe kukwapilikanishiya na kulamywa ilwele yabhonji.
Duk da haka, labarinsa ya ƙara bazuwa sosai, har taron mutane suka dinga zuwa don jinsa, da kuma neman warkarwa daga cututtukansu.
16 Ikabheje a Yeshu, papagwinji bhatendaga kwenda ku jika kukwaajuga a Nnungu.
Amma Yesu sau da yawa, yakan keɓe kansa zuwa wuraren da ba kowa, yă yi addu’a.
17 Lyubha limo a Yeshu bhatendagajiganya. Mapalishayo na bhaajiganya bha shalia kukoposhela mmbali yowe ya shilambo sha ku Galilaya na ku Yudea na ku Yelushalemu pubhalinginji popo bhatemingene. Na mashili ga Bhakulungwa pugaaliji na a Yeshu nkupinga bhaalamyanje bhalwelenji.
Wata rana, da yake cikin koyarwa, waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki waɗanda suka zo daga kowane ƙauye a Galili, Yahudiya da Urushalima kuwa suna zaune. Ikon Ubangiji yana nan don yă warkar da masu ciwo.
18 Kashokope gubhaikengene bhandunji bhannjigelenje mmashila mundu jwa poloka, gubhalinjilenje kunnjinjiya nkati bhampelekanje kwa a Yeshu. 5:18
Sai ga waɗansu mutane suka kawo wani shanyayye a kan tabarma. Suka yi ƙoƙari su shigar da shi cikin gidan, domin su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 Ikabheje kwa ligongo lya gwinji gwa bhandu, bhangakombolanga kujinjiya nkati. Bhai gubhakwelilenje kushipagala, gubhapenwilenje nigubhantulwiyenje mundu jwa poloka jula na mashila, mpaka pakati pakati ja bhandunji mmujo ja a Yeshu.
Da suka ga babu hanyar da za su bi saboda taron, sai suka haura rufin, suka saukar da shi a kan tabarmarsa, ta bakin ramin da suka huda a rufin, suka ajiye shi a tsakiyar taron, a gaban Yesu.
20 A Yeshu bhakajibhoneje ngulupai jabhonji, gubhannugulile mundu jula, “Ambwiga nneshelelwe yambi yenu.”
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
21 Mapalishayo na bhaajandika bha shalia gubhatandwibhenje kwiibhuyanga, “Bhenebha ni agani bhakwaakupulu a Nnungubha? Jwakwapi mundu akombola kuleshelela yambi ikabhe a Nnungu jikape!”
Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
22 Ikabheje a Yeshu gubhaimanyi ng'aniyo yabhonji, gubhaabhushiyenje, “Kwa nndi nnakwiibhuyanga genega mmitima jenunji?
Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?
23 Shei shipepeshe, kubheleketa, ‘Uleshelelwe yambi,’ eu ‘Jima ujende?’
Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuma a ce, ‘Tashi, ka yi tafiya’?
24 Bhai pungupinga mmumanyanje kuti Mwana juka Mundu ashipegwa mashili ga leshelela bhandu yambi yabhonji pa shilambolyo.” Penepo gubhammalanjile mundu jwa poloka jula, “Jima tola likai lyako guijendele kumui.”
Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
25 Shangupe, mundu jwa poloka jula gwajimi pa meyo gabhonji, gwatolile likai lyakwe, gwapite kumui akuno alikwaakuya a Nnungu.
Nan da nan, ya tashi tsaye a gabansu, ya ɗauki tabarmar da yake kwance a kai, ya tafi gida, yana yabon Allah.
26 Bhowe gubhakanganigwenje na shijogopele, gubhaakushiyenje a Nnungu, bhalinkutinji, “Lelo tuibhweni ilapo.”
Kowa ya yi mamaki, ya kuma yabi Allah. Suka cika da tsoro, suna cewa, “Mun ga abubuwan banmamaki yau.”
27 Gakapiteje genego, a Yeshu gubhakopweshe palanga gubhaaweni bhakamula koli bhamo bhashemwaga a Lawi bhatemi nnyumba ja kamulila koli. A Yeshu gubhaabhalanjile, “Nngagule!”
Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
28 A Lawi gubhajimi gubhaleshile yowe gubhaakagwile.
Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
29 A Lawi gubhaashemele a Yeshu shalya kunngwabho. Na likundi likulungwa lya bhakamula koli na bhandunji bhana pubhalinginji popo bhatemingenenje nkulya.
Sai Lawi ya shirya wa Yesu wani babban liyafa a gidansa. Wani babban taron na masu karɓar haraji, tare da waɗansu suna cin abinci tare da su.
30 Mapalishayo na bhaajiganya bha shalia bhalinginji nkumbi gumo, bhakwaainginishilangaga bhaajiganywa bha a Yeshu bhalinkutinji. “Kwanndi nnalyanganga na papila na bhakamula koli na bhandunji bhakwetenje yambi?”
Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
31 A Yeshu gubhaajangwilenje, “Bhabhakotonji bhakakunnoleyanga mmitela, ikabheje bhakunnoleyanga mmitela bhalwelenji.
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
32 Nangajiya kukwaloleyanga bhanguja, ikabhe bhakwetenje yambi nkupinga bhaipetanje.”
Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 Bhandunji bhala gubhaalugulilenje a Yeshu, “Bhaajiganywa bha a Yowana Bhabhatisha bhanatabhanga mobhaga na juga, nkali bhaajiganywa bha Mapalishayo pubhatendanga nneyo peyo. Ikabheje bhaajiganywa bhenu mmwe bhanalyanganga na ng'wa.”
Suka ce masa, “Almajiran Yohanna sukan yi azumi da addu’a, haka ma almajiran Farisiyawa, amma naka sai ci da sha.”
34 A Yeshu gubhaajangwilenje, “Bhuli, ashaambwigamundu bhaka nkulomba, bhalipinjikwanga kutabha akuno bhatemingene pamo na nnyene nkulomba?
Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
35 Shigaishe mobha, nkulomba shibhanshoyanje pa bhandupo, penepo shibhatabhanje.”
Amma lokaci yana zuwa, da za a ɗauke ango daga gare su. A waɗancan kwanakin ne za su yi azumi.”
36 A Yeshu gubhaabhalanjilenje aluno lutango luno nkupinga kwaajiganyanga. “Jwakwa mundu apapula shibhamba ngubho ja ambi nitotela munngubho ja bhukala, ibhaga atendaga nneyo shajiangabhanye ja ambijo, na shibhambasho shikatolana na nngubho ja bhukalajo.
Sai ya faɗa musu wannan misali ya ce, “Ba wanda yakan yage ƙyalle daga sabuwar riga ya yi wa tsohuwar riga faci. In ya yi haka, zai yage sabuwar rigar, kuma facin daga sabuwar ba zai dace da tsohuwar rigar ba.
37 Wala jwakwa mundu ataga divai ja ambi mmipatila ja bhukala, pabha divai ja ambijo shijipwengule mipatila ja bhukalajo, mipatila shijipwengushe na divai shijijitishe.
Kuma ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In ya yi haka, sabon ruwan inabi zai farfashe salkunan, ruwan inabin yă zube, salkunan kuma su lalace.
38 Divai ja ambi pataga mmipatila ja ambi.
A’a, sai dai a zuba sabon ruwan inabi a sababbin salkuna.
39 Jwakwa mundu jikunnonyela kung'wa divai ja ambi ang'waga ja bhukala, pabha bhakutinji, ‘Ja bhukala ni ja mmbone kaje.’”
Kuma ba wanda yakan so shan sabon ruwan inabi bayan ya sha tsohon, don yakan ce, ‘Ai, tsohon ya fi kyau.’”

< Luka 5 >