< 2 Bhakolinto 1 >

1 Ajino bhaluwa jino kujikopoka kwangu nne, a Pauli ntume jwa a Yeshu a Kilishitu na apwanga a Timoteo, kwa engwa kwabho a Nnungu. Ngunakunjandishilanga mmanganya mmandunji bha a Nnungu nninginji ku Kolinto na bhandu bhowe bha ukonjelo mmbali yowe ya ku Akaya.
Bulus, manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma Timoti dan'uwan mu, zuwa ga Ikilisiyar Allah da ke a Korantus, da kuma dukan 'yan'uwa da ke yankin kasar Akaya.
2 Nema na ulele kopoka kwa a Nnungu ainabhetu na Bhakulungwa a Yeshu Kilishitu ibhe na mmanganya.
Bari alheri ya kasance tare da ku da kuma salama ta Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
3 Bhakuywe a Nnungu ainabhabho Bhakulungwa bhetu a Yeshu Kilishitu, Atati bhakwete shiya na a Nnungu bhakutupa kuangalala.
Bari yabo ya tabbata ga Allah da kuma Uba na Ubangijinmu Yesu Almasihu. Shine Uba na dukan jiyejiyenkai, da kuma Allah na dukan ta'aziya.
4 A Nnungu bhakutuangalaya nkulaga mwetu, nkupinga na uwe twaangalayanje bhananji nkulaga kwabhonji kwa nng'angalo gogo gutuposhela kopoka kwa bhenebho.
Allah yana ta'azantar da mu a cikin dukan wahalarmu, domin mu iya ta'azantar da wadanda ke cikin kowace wahala. Muna ta'azantar da wasu da irin ta'aziyar da Allah ke ta'azantar da mu.
5 Elo, malinga shitupunda kupata mboteko nkwaakamulila liengo a Kilishitu, a Nnungu shibhapunda kutuangalaya kupitila a Kilishitu.
Gama kamar yadda wahalhalun Almasihu suka karu domin mu, haka kuma ta'aziyarmu ta yawaita cikin Almasihu.
6 Ibhaga tunalaga, ni kwa ligongo lya nng'angalo na ntapulo gwenunji. Putuangalala nkupinga kunng'angalayanga mmanganyanji na kuntaganga ntima kwa mboteko yenunji, mwiipilililanje malinga uwe.
Amma fa idan muna shan wuya, domin ta'aziyarku ne da cetonku. Haka kuma in mun ta'azantu, domin ta'aziyarku ne. Ta'aziyarku tana aiki ne sosai yayinda kuka jure da irin shan wuyar da mu ma muke sha.
7 Na ngulupai itukwete kwa ligongo lyenunji ishimilishe, pabha tumumanyi kuti nnalaganga malinga uwe, nneyo peyo shinng'angalalanje malinga uwe.
Kuma gabagadinmu game da ku tabbatacce ne. Mun kuwa sani kamar yadda kuke tarayya cikin shan wahalhalun, haka kuma za ku yi tarayya cikin ta'aziyyar.
8 Ashaalongo, tunapinga kummalanjilanga shitushite laga ku nkowa gwa ku Ashia kula, shilajesho shashinkututopela kwa kaje mpaka gutuwile mitima kuti tukalama.
Gama ba mu so ku rasa sani, 'yan'uwa, game da tsananin da ya same mu a Asiya. An murkushe mu gaba daya har fiye da karfin mu, har ma mun fidda zuciya za mu rayu.
9 Elo, mmitima jetu putwaliji mbuti bhandu bhaukumwilwenje kubhulagwa, nkupinga tunaikulupalile twaashayene, ikabhe twaakulupalile a Nnungu bhakwaayuyanga bhandu bhawilenje.
Hakika, mun ji hukuncin mutuwa akan mu. Amma wannan ya faru ne domin kada mu dogara ga kanmu, sai dai ga Allah, wanda ke tada matattu.
10 Bhenebho bhatutapwile nshilaje shikulungwa shapingaga kutubhulaga shila, na bhanapunda kututapula. Tunakwakulupalila kuti shibhatutapule kabhili.
Ya kubutar da mu daga wannan mummunan hatsari na mutuwa, kuma zai sake kubutar da mu. Mun kafa begenmu gare shi cewa zai sake kubutar da mu.
11 Mmanganya nnakutujangutilanga kwa kutujujila. Nkupinga bhandu bhabhagwinji bhatendanje eja kwa a Nnungu ga ligongo lya mboka itupata kwa jujilwa na bhandu bhabhagwinji.
Zai aikata wannan yayinda kuka taimake mu da addu'ar ku. Sa'an nan da dama za su bada godiya a madadin mu don tagomashin alheri da aka yi mana ta wurin addu'o'in mutane masu yawa.
12 Shitukwiiniya shindu shimo, mitima jetu jinakutukong'ondelala kuti tunatama pa shilambolyo pano na kajekaje munkumbi gwenunji, kwa kwiitimalika kutupegwilwe na a Nnungu. Twangalongoywa na lunda lwetu ikabhe kwa nema ja a Nnungu.
Muna kuwa alfahari da haka: wato shaidar lamirinmu. Gama da kyakkyawan nufi da aminci da ke zuwa daga Allah muka tafiyar da rayuwarmu a Duniya. Mun yi wannan ne musamman tare da ku-ba kuwa cikin hikimar Duniya ba, amma ta wurin alherin Allah.
13 Tunakunjandishilanga indu ishinkombolanje shoma na kwiimanya. Ngunakulupalila kuti shimwimanyanje ukoto,
Bamu rubuta maku abinda ba za ku iya karantawa ko fahimta ba. Ina fata za ku fahimce mu baki daya,
14 pabha nnaino mmumanyinji kashoko. Bhai, tumumanyi kuti lyubha lya kwiya a Yeshu shumwiiniyanje kwa ligongo lyetu malinga shitukwiiniya uwe kwa ligongo lyenunji.
kamar yadda kuka fahimce mu kadan yanzu. Daganan a ranar Ubangijinmu Yesu za mu zama dalilinku na alfahari, kamar yadda za ku zama namu.
15 Ngulikulupalila kumanya na kulupalila kwenunji, gundumbilile ndandubhe kuika kunngwenunji nkupinga mpwaikanje pabhili.
Saboda gabagadin da nake da shi game da haka, naso in zo gare ku da farko, domin ku amfana da ziyara sau biyu.
16 Natumbilile mbitile kungwenunji gwa kwenda na gwa nkubhuja kunkoa gwa Makedonia, nkupinga nnyangutilanje ga mwanja gwangu gwa kwenda ku Yudea.
Ina da shirin ziyaratar ku a kan hanyata ta zuwa Makidoniya. Daga nan kuma ina da yi niyyar in sake ziyartar ku, a tafiya ta daga Makidoniya, domin ku aike ni a hanyata ta zuwa Yahudiya.
17 Bhuli, punkuganishiyanga kuti naliji mundu jwa pindikukapindikuka? Eu, punkuganishiyanga njitumbilila kwa lunda lwangupe? Kuti ngunabheleketa “Elo” na “Nngabha” gwanakamo?
Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce “I, i” da “A, a, a, a” a lokaci guda?
18 A Nnungu bha kweli jika, bhai, shitummalanjilenje shila nngabha shindu sha “Elo” na “Nngabha”
Amma kamar yadda Allah yake amintacce, ba ma fadin ''I'' da ''A'a'' a lokaci guda.
19 Pabha a Kilishitu bhanabhabho a Nnungu, bhutunnungushiyenje nne na a Shilibhanushi na a Timoteo, bhakaliji bha “Elo” na “Nngabha.” Ikabhe mobha gowe bhenebho ni “Elo” ja a Nnungu.
Gama Dan Allah, Yesu Almasihu, wanda Silbanus da Sila, da Ni muka shaida maku, ba “I” da “A, a” ba ne. Maimakon haka, Shi “I” ne a kodayaushe.
20 Pabha malagano gowe ga a Nnungu gali mwa a Kilishitu ni ga “Elo” kwa lyene ligongolyo, “Amina” jetu pujilugulwa kwa lina lya a Yeshu nkwaakuya a Nnungu.
Gama dukan alkawaran Allah 'I' ne a cikin sa. Haka kuma ta wurin sa muna cewa ''Amin'' zuwa ga daukakar Allah.
21 Bhai a Nnungu bhayene bhanakutushimilika uwe pamo na mmanganya nkulundana na a Kilishitu. Na kutuagula,
Yanzu dai Allah ne ya tabbatar da mu da ku a cikin Almasihu, ya kuma kebe mu.
22 bhenebho gubhatupele Mbumu jwabho mmitima jetu abhe lulembo kuti uwe tubhabho na abhe ngamulo ja indu yowe ibhatubhishile.
Ya sa hatiminsa a kan mu ya kuma ba mu Ruhu a zuciyar mu a matsayin tabbacin abinda zai bamu daga baya.
23 A Nnungu ni bhakong'ondela bhangu ngaabheleketa unami, gundumbilile ngunaishe kabhili ku Kolinto ngunakummulayanga kuinjika kwa malobhe ga kalipa.
Maimakon haka, na yi kira ga Allah ya zama shaida domina, cewa dalilin dayasa banzo Korintis ba domin in kare ku ne.
24 Tukaapinga kunshishilishiyanga ga indu inkukulupalilanga, pabha mwiishimilikenje nngulupai jenunji. Ikabhe uwe tubhaajangutila bha angalala kwenunji.
Ba muna kokarin mu sarrafa yadda bangaskiyar ku za ta zama ba ne. Maimakon haka, muna aiki tare da ku ne domin farincikinku, yayinda kuke tsaye cikin bangaskiyarku.

< 2 Bhakolinto 1 >