< Rota 4 >

1 Ie amy zay, nionjom-ban-dalambey mb’eo t’i Boaze le niam­besatse vaho inge niary eo i longo-mpijebañe nisaontsie’ i Boazey, le hoe re tama’e, O, koahe! miviha, miambesara etoa. Aa le nivike mb’eo re niambesatse.
Ana cikin haka Bowaz ya haura zuwa ƙofar gari ya tafi ya zauna a can. Sa’ad da dangi mai fansan da ya yi zance ya iso, Bowaz ya ce, “Zo nan abokina ka zauna.” Saboda haka ya ratso ya zauna.
2 Nedre’e amy zao ty androanavy folo’ i rovay vaho natao’e ty hoe: Miambesara atoy. Le niambesatse iereo.
Bowaz kuwa ya kira dattawa guda goma na garin ya ce, “Ku zauna a nan,” suka kuwa zauna.
3 Le hoe re amy longo-mpijebañey: Fa nivotrak’ atoy t’i Noomie boak’an-tane-Moabe añe, le fa haleta’e ty tane’ i Elimeleke rahalahin-tikañey,
Sa’an nan ya ce wa dangin nan mai fansa, “Na’omi, wadda ta dawo daga Mowab, tana so ta sayar da filin da yake na ɗan’uwanmu Elimelek.
4 le nataoko ho soa ty hampiboahako ama’o, ami’ ty hoe; Kalò añatrefa’ o miambesatse etoañeo aolo’ o androanavi’ ondatikoo. Aa naho ho jebañe’o le jebaño; fa naho tsy hijebañañe le saontsio, ho fantako; fa tsy eo ty hijebañe aze naho tsy ihe; le zaho ty manonjohy. Le hoe re: Ho jebañeko.
Na ga ya kamata in jawo hankalinka ga batun in kuma ba da shawara ka saye shi a gaban waɗannan da suke zazzaune a nan da kuma a gaban dattawan jama’a. In kana so ka fanshe shi, to, sai ka yi. Amma in ba za ka yi ba, sai ka faɗa mini, don in sani. Gama babu wani mai izinin yin haka sai kai, ni ne kuwa na biye.” Sai ya ce, “Zan fansa.”
5 Aa hoe t’i Boaze: Amy andro ivilia’o am-pità’ i Noomie i taney, tsy ho nikaloe’o ka hao t’i Rote nte Moabe, vali’ i nihomakey, hampitroara’o amy lova’ey ty tahina’ i nivilasiy?
Sa’an nan Bowaz ya ce, “A ranar da ka saya filin daga Na’omi da kuma daga Rut mutuniyar Mowab, ka sayi gwauruwar marigayin nan, domin ka riƙe sunan marigayin da kuma kayansa.”
6 Aa hoe i longo-mpijebañey, Tsy lefeko ty hijebañe aze ho ahiko, tsy mone hampiantoeko ty lovako; aa le rambeso ty zom-pijebañañe; fa tsy meteko ty hijebañe aze.
Da jin haka, sai dangin nan mai fansa ya ce, “To, ba zan iya fanshe shi ba don kada in yi wa nawa mallakar rauni. Za ka iya fanshe shi wa kanka. Ni dai ba zan iya ba.”
7 Zao ty nililitse taolo e Israele ao ty amy fijebañañey naho o fanakaloañeo, hañatò ze he’e: Afaha’ t’indaty ty hana’e vaho atolo’e am’ondatio; zay ty fitaliliañe e Israele ao.
(To, a kwanakin can a Isra’ila, domin a tabbatar da fansa da kuma musayar da mallaka, mutum zai cire takalminsa ya ba wa ɗayan. Wannan ita ce hanyar tabbatar da al’amarin a hukumance a cikin Isra’ila.)
8 Aa ie nanao ty hoe amy Boaze i longo-mpijebañey: Vilio ho azo, le nafaha’e i hana’ey.
Saboda haka dangin nan mai fansa ya ce wa Bowaz, “Saye shi wa kanka.” Sai ya cire takalminsa.
9 Le hoe ty enta’ i Boaze amo androanavio: Valolombeloñe nahareo androany te viniliko am-pità’ i Noomie ze a i Elimeleke iaby naho ze hene vara’ i Kiliona naho i Malone,
Sa’an nan Bowaz ya yi shela wa dattawa da kuma dukan mutane, “A yau ku ne shaidu cewa na saya daga Na’omi dukan mallakar Elimelek, Kiliyon da kuma Malon.
10 mbore fa mandrame i Rote nte Moabe, vali’ i Maklone, ho valiko hampitroarako an-dova’e ty tahina’ i nihomakey, tsy havitsok’ amo rahalahi’eo, ndra an-dalambey i toe’ey ty tahina’ i nihoma­key. Valolombeloñe nahareo henane zao.
Na kuma ɗauki Rut mutuniyar Mowab, gwauruwar Malon a matsayin matata domin sunan mamaci da kuma mallakarsa yă ci gaba, domin kada sunansa yă ɓace daga cikin iyali ko daga tarihin gari. A yau ku ne shaidu!”
11 Aa le songa nanao ty hoe o androanavy naho ondaty an-dalambeio, Eka, valolombeloñe zahay. Ehe te hampanahafe’ Iehovà amy Rakele naho i Leàe i rakemba niheo añ’anjomba’oy, i roe nandranjy ty anjomba’ Israele rey; hanarànake e Efratà rehe vaho hanan-tahinañe e Betlekheme ao;
Sai dattawan da kuma dukan waɗanda suke a ƙofar suka ce, “Mu shaidu ne. Bari Ubangiji yă sa macen da take zuwa cikin gidanka ta zama kamar Rahila da Liyatu, waɗanda tare suka gina gidan Isra’ila. Bari ka sami martaba a cikin Efrata ka kuma zama sananne cikin Betlehem.
12 le ee te ho hambañe amy anjomba’ i Peretse nasama’ i Tamare ho a Ieho­dày, i tiry hatolo’ Iehovà azo añamy rakemba tora’eiy.
Ta wurin’ya’yan da Ubangiji zai ba ka ta wurin wannan mace, bari iyalinka yă zama kamar na Ferez, wanda Tamar ta haifa wa Yahuda.”
13 Aa le nengae’ i Boaze t’i Rote, ie ty tañ’anjomba’e; aa ie nimoak’ ama’e le nampiareñe’ Iehovà vaho nahatoly ana-dahy.
Sai Bowaz ya ɗauki Rut ta kuwa zama matarsa. Sa’an nan ya kwana da ita, Ubangiji kuma ya sa ta yi ciki, ta haifi ɗa.
14 Le hoe o rakembao amy Noomie: Andriañeñe t’Iehovà, te tsy nifarie’e tsy ho amam-pijeban-drehe, lonike te ho arofoanañe e Israele ao ty tahina’e.
Mata suka ce wa Na’omi, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda a wannan rana bai bar ki ba tare da dangi mai fansa ba. Allah yă sa yă zama sananne a dukan Isra’ila!
15 T’ie ho fampisotrafen-kavelo’o, hameloñe ty haantera’o; fa toe lombolombo’ ty ana-dahy fito i vinanto’o mikoko azo nisamak’ azey.
Zai sabunta rayuwarki yă adana ki a tsufanki. Gama surukarki wadda take ƙaunarki wadda kuma take mafi kyau gare ki fiye da’ya’ya maza bakwai, ta haife shi.”
16 Aa le rinambe’ i Noomie i anak’ ajajay naho notroñe’e añ’araña’e eo, vaho ie ty nimpampinono aze.
Sai Na’omi ta ɗauki yaron, ta kwantar da shi a cinyarta ta kuma kula da shi.
17 Le o rakemba rañe’eo ro nañomey aze ty añara’e, ami’ty hoe: Nahatoly ana-dahy t’i Noomie; le natao’ iereo Ovede; ie ty rae’ Iisaý, rae’ i Davide.
Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.
18 Zao o tarira’ i Pèretseo; nisa­make i Ketsrone t’i Pèretse;
Ga asalin zuriyar Ferez. Ferez shi ne mahaifin Hezron,
19 le nisamake i Rame t’i Ketsrone; le nisa­make i Aminadabe t’Rame;
Hezron ya haifi Ram, Ram ya haifi Amminadab,
20 le nisamake i Naksone t’i Aminadabe, naho nisamake i Salmà t’i Naksone
Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
21 le nisamake i Boaze t’i Salmà; vaho nisamake i Ovede t’i Boaze,
Salmon ya haifi Bowaz, Bowaz ya haifi Obed,
22 le nisamake Iisaý t’i Ovede, le nisamahe’ Iisaý t’i Davide.
Obed ya haifi Yesse, Yesse kuwa ya haifi Dawuda.

< Rota 4 >