< Psalmi 15 >

1 Dāvida dziesma. Kungs, kas mājos Tavā dzīvoklī? un kas dzīvos uz Tava svētā kalna?
Zabura ta Dawuda. Ubangiji, wa zai zauna cikin wuri mai tsarkinka? Wa zai zauna a kan tudunka mai tsarki?
2 Kas bezvainīgi staigā un taisnību dara un patiesību runā no sirds dziļuma;
Sai wanda ba shi da laifi kuma yana yin abin da yake daidai, wanda yake faɗin gaskiya daga zuciyarsa
3 Kas ar savu mēli citu neaprunā, savam tuvākam ļauna nedara, un neceļ kauna valodu pret savu tuvāko;
ba ya kuwa ɓata sunan wani da harshensa, wanda ba ya yi wa maƙwabcinsa mugunta ba ya kuwa baza jita-jita a kan ɗan’uwansa,
4 Kas bezdievīgo neciena, bet godā tos, kas To Kungu bīstas, kas zvērējis sev par skādi, un to nepārkāpj;
wanda yake ƙin mugun mutum amma yakan girmama masu tsoron Ubangiji, yakan cika alkawarinsa ko da ma ya zafe shi,
5 Kas savu naudu nedod uz netaisniem augļiem un neņem dāvanas pret nenoziedzīgo. Kas tā turas, tas nešaubīsies ne mūžam.
wanda yake ba da rance ba tare da ruwa ba kuma ba ya karɓan cin hanci don yă kā da marar laifi. Shi wanda yake yin waɗannan abubuwa ba zai taɓa jijjiguwa ba.

< Psalmi 15 >