< Lūkas Evaņg̒elijs 16 >

1 Un Viņš sacīja arī uz Saviem mācekļiem: “Kādam bagātam vīram bija nama turētājs, un tas viņa priekšā tapa apsūdzēts, ka viņa mantu esot izšķērdējis.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 Un to aicinājis, viņš uz to sacīja: kā es to dzirdu par tevi? Atbildi par savu nama turēšanu; jo tu joprojām nevari būt nama valdītājs.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 Bet tas nama turētājs runāja pats pie sevis: ko nu darīšu? Mans kungs man atņem nama valdīšanu. Rakt nespēju, diedelēt kaunos.
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Es zinu, ko darīšu, kad no amata topu nocelts, lai tie mani uzņem savos namos.
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 Un saaicinājis visus sava kunga parādniekus, viņš sacīja uz to pirmo: cik tu manam kungam esi parādā?
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 Un tas sacīja: simts mucu eļļas. Un viņš uz to sacīja: ņem savu grāmatu, sēdies un raksti tūdaļ piecdesmit.
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Tad viņš uz to otru sacīja: bet tu, cik tu esi parādā? Un tas sacīja: simts mēru kviešu. Un viņš uz to sacīja: ņem savu grāmatu un raksti astoņdesmit.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 Un Tas Kungs uzteica to netaisno nama turētāju, ka tas gudri bija darījis; jo šīs pasaules bērni ir gudrāki savā kārtā nekā tie gaismas bērni. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 Un Es jums saku: dariet sev draugus no tās netaisnās mantas, ka tie, kad jums nu pietrūkst, jūs uzņem tais mūžīgos dzīvokļos. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 Kas vismazākā lietā ir uzticīgs, tas arīdzan lielākā ir uzticīgs; bet kas vismazākā ir netaisns, tas arī lielākā ir netaisns.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Ja tad jūs pie netaisnās mantas neesat uzticīgi, kas jums uzticēs patieso?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 Un kad jūs iekš svešas lietas neesat uzticīgi, kas jums dos jūsu pašu?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Neviens kalps nevar kalpot diviem kungiem; jo tas vienu ienīdēs un otru mīlēs, jeb vienam pieķersies un otru atmetīs. Jūs nevarat kalpot Dievam un mantai.”
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Bet šo visu arī tie farizeji dzirdēja, kas mantu mīlēja, un tie Viņu apsmēja.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Un Viņš uz tiem sacīja: “Jūs esat tie, kas paši taisnojās cilvēku priekšā, bet Dievs pazīst jūsu sirdis; jo kas cilvēku starpā ir augsts, tas ir negantība Dieva priekšā.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Bauslība un pravieši ir līdz Jānim; no tā laika Dieva valstības evaņģēlijs top sludināts, un ikkatrs ar varu laužās tur iekšā.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Vieglāki ir, ka debess un zeme zūd, nekā no bauslības viena rakstu zīmīte zustu.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 Ikviens, kas no savas sievas šķirās un precē citu, tas pārkāpj laulību, un ikviens, kas vienu no vīra atšķirtu precē, tas pārkāpj laulību.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Kāds bagāts vīrs bija, tas ģērbās ar purpuru un dārgu audekli, un dzīvoja ikdienas kārumā un līksmībā.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Bet arī kāds nabags bija, vārdā Lāzarus, tas gulēja priekš viņa durvīm, pilns ar vātīm,
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 Un gribēja paēst no tām druskām, kas krita no tā bagātā galda. Bet tikai suņi nāca un laizīja viņa vātis.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 Bet gadījās, ka tas nabags nomira un no eņģeļiem tapa aiznests Ābrahāma klēpī, un tas bagātais arīdzan nomira un tapa aprakts.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 Kad tas nu bija ellē un mokās, tad tas pacēla savas acis un redzēja Ābrahāmu no tālienes un Lāzaru viņa klēpī, (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 Un sauca un sacīja: tēvs Ābrahām, apžēlojies par mani un sūti Lāzaru, lai tas savu pirksta galu iemērc ūdenī un dzisina manu mēli, jo es ciešu lielas mokas šinīs uguns liesmās.
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 Bet Ābrahāms atbildēja: piemini, dēls, ka tu savu labumu esi dabūjis savā dzīvības laikā, un Lāzarus turpretī ļaunumu, bet tagad šis top iepriecināts, bet tu topi mocīts.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 Un turklāt starp jums un mums ir liela starpa, ka tie, kas no šejienes gribētu noiet pie jums, nevar; nedz arī no turienes pārnākt pie mums.
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 Un viņš sacīja: tad es tevi lūdzu, tēvs, sūti viņu uz mana tēva namu.
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 Jo man vēl pieci brāļi; lai viņš tos pamāca, ka tie arīdzan nenāk šinī moku vietā.
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Ābrāms uz to sacīja: tiem ir Mozus un pravieši, lai tie tos klausa.
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 Bet tas sacīja: Nē, tēvs Ābrahām, bet kad viens no mirušiem pie tiem ietu, tad tie atgrieztos no grēkiem.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Tad viņš uz to sacīja: kad tie neklausa Mozu un praviešus, tad tie arī neticēs, kaut ir kāds no miroņiem augšāmceltos.”
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Lūkas Evaņg̒elijs 16 >