< Ecechiela 28 >

1 Un Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 Cilvēka bērns, saki uz Tirus valdnieku: tā saka Tas Kungs Dievs: Tāpēc ka tava sirds lepojās un saka, es esmu dievs, es sēžu uz dieva krēsla jūru vidū, un tu tomēr esi cilvēks un ne Dievs, un tu pacēli savu sirdi, kā Dieva sirdi;
“Ɗan mutum, ka faɗa wa mai mulkin Taya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Cikin alfarmar zuciyarka ka ce, “Ni allah ne; ina zama a kan kursiyin allah a tsakiyar tekuna.” Amma kai mutum ne ba allah ba, ko da yake ka ɗauka kana da hikima kamar allah.
3 Redzi, tu esot gudrāks nekā Daniēls, tev nekas neesot ne apslēpts ne tumšs.
Ka fi Daniyel hikima ne? Ba asirin da yake ɓoye a gare ka?
4 Caur savu gudrību un caur savu saprašanu tu sev esot dabūjis spēku un krājis zeltu un sudrabu pie savas mantas.
Ta wurin hikimarka da ganewarka ka sami dukiya wa kanka ka kuma tara zinariya da azurfa cikin wuraren ajiyarka.
5 Caur savu lielo gudrību tu tirgodamies esot vairojis savu bagātību, un tava sirds lepojās tavas bagātības dēļ.
Ta wurin dabararka mai girma cikin kasuwanci ka ƙara dukiyarka, kuma saboda dukiyarka zuciyarka ta cika da alfarma.
6 Tāpēc tā saka Tas Kungs Dievs, tādēļ ka tu savu sirdi esi paaugstinājis, kā Dieva sirdi,
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Domin ka ɗauka kai mai hikima ne, mai hikima kamar allah,
7 Tad redzi, Es vedīšu svešus pār tevi, tos visbriesmīgākos starp tautām; tie izvilks savus zobenus pār tavu jauko gudrību un apgānīs tavu spožumu.
zan kawo baƙi a kanka, waɗanda suka fi mugunta cikin sauran al’ummai; za su zāre takubansu a kan kyakkyawar hikimarka su kuma ɓarke darajarka mai walƙiya.
8 Tie tevi nometīs bedrē, un tu nomirsi kā nokauti mirst pat jūru vidū.
Za su jefar da kai cikin rami, za ka kuwa yi muguwar mutuwa a tsakiyar tekuna.
9 Vai tu tad sava kāvēja priekšā sacīsi: es esmu dievs, un tu tomēr esi cilvēks un ne Dievs, un esi sava kāvēja rokā?
Za ka iya ce yanzu, “Ni allah ne,” a gaban waɗanda suka kashe ka? Za ka zama mutum kurum, ba allah ba, a hannuwan waɗanda suka kashe ka.
10 Tu nomirsi kā neapgraizītie mirst caur svešu roku; jo Es to esmu runājis, saka Tas Kungs Dievs.
Za ka yi mutuwar marar kaciya a hannuwan baƙi. Na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
11 Atkal Tā Kunga vārds notika uz mani sacīdams:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
12 Cilvēka bērns! Sāc raudu dziesmu par Tirus ķēniņu un saki uz viņu: tā saka Tas Kungs Dievs: tu kārtības zieģelis, pilns gudrības un liela skaistuma,
“Ɗan mutum, ka yi makoki domin sarkin Taya ka kuma ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ka kasance hatimin cikakke, cike da hikima da cikakke a kyau.
13 Tu biji Edenē, Dieva dārzā, visādi dārgi akmeņi bija tavs apsegs: sardi, topāzi, dimanti, turķisi, oniķi, jaspisi, safīri, ametisti, smaragdi un zelts. Tavas bungas un tavas stabules skanēja tavā priekšā, tai dienā, kad tevi (par ķēniņu) cēla, tās bija gatavas.
Ka kasance a Eden, a lambun Allah; aka yi maka ado da kowane dutse mai daraja, yakutu, tofaz, da zumurrudu, kirisolit, onis da yasfa, saffaya, turkuwoyis da beril. Tsare-tsare da shirye-shiryenka an yi su da zinariya ne; a ranar da aka halicce ka an shirya su.
14 Tu biji svaidīts ķerubs, kas sargā; Es tevi tā biju iecēlis: tu biji uz Dieva svētā kalna, tu staigāji degošu akmeņu vidū.
An shafe ka kamar kerub mai tsaro, gama haka na naɗa ka. Kana a tsattsarkan dutsen Allah; ka yi tafiya a tsakiyar duwatsun wuta.
15 Tu biji skaidrs savos ceļos, no tās dienas, kad tevi (par ķēniņu) cēla, kamēr bezdievība pie tevis tapa atrasta.
Ka kasance marar laifi cikin dukan hanyoyinka daga ranar da aka halicce ka sai da aka sami mugunta a cikinka.
16 Caur tavu lielo tirgošanos tava sirds pildījās ar netaisnību, un tu esi apgrēkojies; tāpēc Es tevi izmetu kā sagānītu no Dieva kalna un izdeldu tevi, to ķerubu, kas sargā, no to degošo akmeņu vidus nost.
Ta wurin yawan kasuwancinka ka cika da rikici, ka kuma yi zunubi. Saboda haka na kore ka da kunya daga dutsen Allah, na kore ka, ya kerub mai tsaro, daga cikin duwatsun wuta.
17 Tava sirds lepojās tava skaistuma dēļ, tu savu gudrību esi pazaudējis caur savu spožumu, tāpēc Es tevi metu pie zemes un lieku tevi par mācību ķēniņiem.
Zuciyarka ta cika da alfarma saboda kyanka, ka kuma lalace hikimarka saboda darajarka. Saboda haka na jefar da kai zuwa ƙasa; na sa ka zama abin kallo a gaban sarakuna.
18 Ar savu noziegumu pulku caur savu netaisno tirgošanos tu esi sagānījis savus svētumus. Tāpēc Es lieku ugunij iziet no tava vidus; tas tevi aprīs, un Es tevi daru par pelniem virs zemes, priekš visu acīm, kas tevi ierauga.
Ta wurin yawan zunubanka da kasuwancinka na cuta ka ƙazantar da wuri mai tsarkinka. Saboda haka na sa wuta ta fito daga cikinka, ta cinye ka, na maishe ka toka a bisa ƙasa a kan idon dukan waɗanda suke kallonka.
19 Visi, kas tevi pazīst starp tautām, par tevi iztrūcinājās; tu esi galu ņēmis ar briesmām un nebūsi vairs mūžīgi.
Dukan al’umman da suka san ka sun giggice saboda masifar da ta auko maka; ka zo ga mummunar ƙarshe ba za ka ƙara kasancewa ba har abada.’”
20 Atkal Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
21 Cilvēka bērns, griez savu vaigu pret Sidonu un sludini pret to.
“Ɗan mutum, ka fuskanci Sidon; ka yi annabci a kanta
22 Un saki: tā saka Tas Kungs Dievs: redzi, Es celšos pret tevi, Sidona, un pagodināšos tavā vidū, un tie samanīs, ka Es esmu Tas Kungs, kad Es tiesu nesīšu pār viņu un svēts parādīšos pie viņas.
ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ina gāba da ke, ya Sidon, zan sami ɗaukaka a cikinki. Za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na zartar da hukunci a kanta na kuma nuna kaina mai tsarki a cikinta.
23 Jo Es sūtīšu mēri pie viņas un asinis pa viņas ielām, un kautie kritīs viņas vidū caur zobenu, kas visapkārt nāks pret viņu, un tie samanīs, ka Es esmu Tas Kungs.
Zan aika da annoba a kanta in kuma sa jini ya zuba a titunanta. Kisassu za su fāɗi a cikinta, da takobi yana gāba da ita a kowane gefe. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.
24 Un Israēla namam vairs nebūs asu ērkšķu, nedz sāpīgu dadžu no visiem tiem apkārtējiem, kas tos vajā, un tie samanīs, ka Es esmu Tas Kungs Dievs.
“‘Mutanen Isra’ila ba za su ƙara kasance da mugayen maƙwabta waɗanda za su zama sarƙaƙƙiya masu zafi da ƙaya mai tsini ba. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
25 Tā saka Tas Kungs Dievs: kad Es Israēla namu sapulcināšu no tām tautām, starp kurām tie izkaisīti, un Es pie viņiem svēts parādīšos priekš pagānu acīm, tad tie dzīvos savā zemē, ko Es savam kalpam Jēkabam esmu devis.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da na tattara mutanen Isra’ila daga al’ummai inda suke a warwatse, zan nuna kaina mai tsarki a cikinsu a idon al’ummai. Sa’an nan za su zauna a ƙasarsu, wadda na ba wa bawana Yaƙub.
26 Un tie tur dzīvos droši un uztaisīs namus un dēstīs vīna dārzus. Tiešām, tie dzīvos droši, kad Es tiesu nesīšu pret visiem tiem apkārtējiem, kas tos vajājuši, un tie samanīs, ka Es esmu Tas Kungs, viņu Dievs.
Za su zauna a can lafiya su kuma gina gidaje su nome gonakin inabi; za su zauna lafiya sa’ad da zan zartar da hukunci a kan dukan maƙwabtansu da suka wulaƙanta su. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.’”

< Ecechiela 28 >