< Otra Laiku 19 >

1 Un Jehošafats, Jūda ķēniņš, griezās vesels atpakaļ uz savu namu Jeruzālemē.
Sa’ad da Yehoshafat sarkin Yahuda ya dawo zuwa fadansa a Urushalima lafiya,
2 Un Jeūs, Hananus dēls, tas redzētājs, tam izgāja pretī un sacīja uz ķēniņu Jehošafatu: vai tev tā tam bezdievīgam bija jāpalīdz un tie jāmīļo, kas To Kungu ienīst? Tādēļ Tā Kunga dusmība nāk pār tevi.
Yehu mai duba, ɗan Hanani, ya fita don yă tarye shi, ya kuma ce wa sarki, “Ya yi kyau ke nan da ka taimaki mugu ka kuma ƙaunaci waɗanda suke ƙin Ubangiji? Da yake ka yi haka fushin Ubangiji yana a kanka
3 Taču vēl kāds labums pie tevis ir atrasts, ka tu tās Ašeras no zemes esi izpostījis un savā sirdī apņēmies, Dievu meklēt.
Duk da haka an sami wani abin kirki a wurinka, gama ka kawar da ginshiƙan Ashera a ƙasar, ka kuma sa zuciyarka a kan neman Allah.”
4 Tā Jehošafats dzīvoja Jeruzālemē, un izgāja atkal pa ļaudīm no Bēršebas līdz Efraīma kalniem, un atgrieza tos atkal pie Tā Kunga, viņu tēvu Dieva.
Yehoshafat ya zauna a Urushalima, ya kuma fita yana shiga cikin mutane daga Beyersheba zuwa ƙasar tudun Efraim ya kuma juyar da su ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
5 Viņš arī iecēla soģus zemē, visās stiprās Jūda pilsētās priekš ikkatras pilsētas.
Ya naɗa alƙalai a kowanne daga cikin biranen katanga na Yahuda a ƙasar.
6 Un viņš sacīja uz tiem soģiem: pieraugāt, ko jūs darāt, jo jūs tiesu nenesat cilvēkiem, bet Tam Kungam, un viņš ir ar jums pie tiesas nešanas.
Ya faɗa musu, “Ku lura da abin da kuke yi, gama shari’ar da kuke yi ba ta mutum ba ce, amma ta Ubangiji ce, yana tare da ku sa’ad da kuke yanke shari’a.
7 Tad nu lai Tā Kunga bijāšana ir pie jums, sargāties un dariet to. Jo pie Tā Kunga, mūsu Dieva, nav netaisnības nedz cilvēka vaiga uzlūkošanas nedz dāvanu ņemšanas.
Yanzu fa ku ji tsoron Ubangiji. Ku yi hankali a kan abin da kuke yi, gama Ubangiji Allahnmu ba ya sonkai ko nuna wariya ko cin hanci.”
8 Arī Jeruzālemē Jehošafats iecēla kādus no Levitiem un priesteriem un no Israēla tēvu namu virsniekiem, Tā Kunga tiesu nest un tiesas lietas izšķirt. Un tie griezās atpakaļ uz Jeruzālemi,
A Urushalima kuma, Yehoshafat ya naɗa waɗansu Lawiyawa, firistoci da kawunan iyalan Isra’ilawa don su tabbatar da an bi dokar Ubangiji, su kuma sasanta tsakanin mutane. A Urushalima za su zauna.
9 Un viņš tiem pavēlēja un sacīja: dariet tā iekš Tā Kunga bijāšanas ar uzticību un ar skaidru sirdi.
Ya ba su waɗannan umarnai, “Ku yi aikinku da aminci da tsoron Ubangiji da dukan zuciyarku.
10 Un visās tiesas lietās, kas pie jums nāk no jūsu brāļiem, kas savās pilsētās dzīvo, starp asinīm un asinīm, starp bauslību un bausli un likumiem un tiesām, tad pamāciet tos, lai tie pie Tā Kunga nenoziedzās, un lai nenāk dusmība pār jums un pār jūsu brāļiem; dariet tā, tad jūs nenoziegsities.
Cikin kowane batun da ya zo gabanku daga’yan’uwanku waɗanda suke zama a birane, ko batun na kisa ne ko kuwa waɗansu batuttuwan da suka shafi doka, umarnai, ƙa’idodi ko farillai, dole ku ja musu kunne kada su yi wa Ubangiji zunubi; in ba haka ba fushinsa zai sauko a kanku da’yan’uwanku. Ku yi wannan, ta haka ba za ku kuwa yi zunubi ba.
11 Un redzi, priesteris Amarija ir tas augstākais pār jums visās Tā Kunga lietās, un Zabadija, Ismaēla dēls, tas lielskungs no Jūda nama, visās ķēniņa lietās; bet par uzraugiem ir Leviti jūsu priekšā. Ņematies drošu prātu un dariet to, un Tas Kungs būs ar to, kas ir labs.
“Amariya, babban firist, shi ne zai shugabance ku a kan dukan al’amuran da suke na wajen Ubangiji, Zebadiya ɗan Ishmayel kuwa, shugabanku a kan dukan al’amuran da suka shafi sarki, Lawiyawa kuma za su zama a matsayin manya a gabanku. Ku yi abubuwa da ƙarfin hali, bari kuma Ubangiji yă kasance tare da masu yin gaskiya.”

< Otra Laiku 19 >