< Luke 1 >

1 Nu sum, Theophilus, su fal in akfulatyeyuk: Pus mwet ma arulana oaru in orani ac simusla ma su sikyak inmasrlosr.
Mutane da dayawa sun yi kokarin rubutu akan abubuwan da suka cika a tsakaninmu,
2 Elos simusla ma su fwackme nu sesr sin mwet ma sifacna liye ma inge ac sulkakinelik ke tufahna mutawauk me.
kamar yanda suka danka mana su, wadanda tun daga farko suka zama shaidu da idanunsu kuma manzanni ne na sakon.
3 Ke ma inge, leum fulat luk, ke sripen nga liksreni na lohang in lutlut ke ma inge ke mutawauk me, nga sifacna nunku mu ac wona ngan takunla nu sum ma sikyak uh.
Sabili da haka, ni ma, bayan da na yi bincike da kyau akan yanayin wadannan abubuwa tun da farko na ga ya yi kyau in rubuta wadannan abubuwa bi da bi ya mafi girmaTiyofilas.
4 Nga oru ma inge kom in mau etu na pwaye ke ma nukewa ma lutiyuk kom kac.
Ya zama haka domin ka san gaskiyar abin da aka koya maka ne.
5 In pacl se ma Herod el tuh tokosra in acn Judea, tuh oasr mwet tol se pangpang Zechariah, su ma in u lal Abijah, mwet tol. Mutan kial ah pa Elizabeth, su ma in fwilin tulik natul Aaron, mwet tol.
A cikin zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, akwai wani firist mai suna Zakariya, daga yankin Abija. Matarsa daga cikin yaya mata na zuriyar Haruna ce, kuma sunan ta Alisabatu ne.
6 Eltal kewa moulkin moul na suwohs ye mutun God, ac arulana oaru in akos ma sap ac oakwuk nukewa lun Leum God.
Dukan su biyu masu adalci ne a gaban Allah; marasa zargi a tafiyarsu cikin dukan dokoki da farilan Ubangiji.
7 Wangin tulik natultal, mweyen Elizabeth el tia ku in orek tulik, ac el ac Zechariah tukenina matuoh.
Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
8 Sie len ah Zechariah el oru orekma in tol lal ke sun pacl lun u lal in kulansap in Tempul.
Ya zama kuma a lokacin da Zakariya yana gaban Allah, yana yin hidimar sa ta firist bisa ga tsari da ka'idar aikinsa.
9 In oana oakwuk nu sin mwet tol uh, srisrngiyuki ke fa mu ac ma kunal in akosak mwe keng fin loang uh. Ouinge el utyak nu in Tempul lun Leum God,
Bisa ga al'adar zaben firist da zai yi hidima, an zabe shi ta wurin kuri'a ya shiga cikin haikalin Ubangiji domin ya kona turare.
10 ac mwet puspis elos pre likinum uh ke ao in kisa mwe keng uh.
Dukan taron Jama'a suna addu'a a waje a sa'adda ake kona turaren.
11 Sie lipufan lun Leum God sikyang nu sel, ac tu layen layot ke loang uh, yen mwe keng uh akokyak we.
A lokacin, mala'ikan Ubangiji ya bayana a gare shi yana tsaye a gefen daman bagadi na turaren.
12 Ke Zechariah el liyalak el arulana lut ac sangengla.
Zakariya ya firgita sa'adda ya gan shi; tsoro ya kama shi.
13 Na lipufan sac fahk nu sel, “Zechariah, nimet sangeng. God El lohng pre lom. Elizabeth, mutan kiom, el ac fah oswela sie wen nutum. Kom ac fah sang inel John.
Amma mala'ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya, domin an ji addu'ar ka. Matar ka Alisabatu za ta haifa maka da. Za ka kira sunansa Yahaya.
14 Kom ac fah arulana engan, ac mwet puspis ac fah wi pac engan ke el ac isusla.
Za ka yi murna da farin ciki, kuma da yawa za su yi murna da haifuwarsa.
15 El ac fah sie mwet saok ye mutun Leum God. El ac fah tia nim wain, ku kutena mwe nim ku. El ac fah sesseslana ke Ngun Mutal, mutawauk ke el isusla me,
Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
16 ac el ac fah forokla mwet puspis sin mwet Israel nu sin Leum God lalos.
Kuma mutanen Isra'ila da yawa za su juya zuwa ga Ubangiji Allahnsu.
17 El ac fah fahsr meet liki Leum God, ke ngunin ku lal Elijah, mwet palu. El ac fah akwoyela inmasrlon papa ac tulik uh; el ac fah oru tuh mwet seakos in sifil nunak oana mwet suwoswos; el ac fah oru tuh mwet lun Leum God in akola nu sel.”
Zai yi tafiya a gaban Unbangiji a cikin ruhu da ikon Iliya. Zai yi haka domin ya juya zuciyar Ubanni zuwa ga 'ya'yansu, domin marasa biyayya su yi tafiya a cikin tafarkin adalai. Don ya shirya wa Ubangiji mutanen da aka shirya dominsa.”
18 Na Zechariah el fahk nu sin lipufan sac, “Nga ac etu fuka lah ac ouingan? Nga matuoh, ac mutan kiuk uh matuoh pac.”
Zakariya ya ce wa mala'ikan, “Ta yaya zan san wannan? Ga shi na tsufa kuma matata tana da shekaru da yawa.”
19 Na lipufan sac fahk, “Nga pa Gabriel. Nga tu ye mutun God, su supweyume in tuh kaskas nu sum, ac fahkot pweng wo se inge nu sum.
Mala'ikan ya amsa ya ce masa, “Nine Jibra'ilu, wanda ke tsaye a gaban Allah. An aiko ni in gaya maka wannan labari mai dadi.
20 Tusruktu kom tia lulalfongi kas luk, su ac fah akpwayeiyuk in pacl fal. Ke sripen selulalfongi lom, kom ac fah tia ku in sramsram. Kom ac mutana tia kaskas nwe ke na akpwayeiyuk ma nga fahk nu sum inge.”
Kuma duba, za ka zama bebe, ba za ka iya magana ba, sai ran da wadannan abubuwa suka cika. Ya zama haka domin ba ka gaskanta da kalmomina ba, wadanda za su cika a daidai lokacin.”
21 In pacl se inge, mwet uh mutana soanel Zechariah, ac suk lah efu ku el utyak arulana pahtlac in Tempul.
Sa'adda mutane suke jiran Zakariya. Sun yi mamaki yadda ya dauki lokaci sosai a cikin haikali.
22 Ke el oatula, el tia ku in kaskas nu selos, ouinge elos akilen mu el liye sie aruruma in Tempul. Ke el tia ku in kaskas nu selos, el orekmakin na paol ac srisrsrisr nu selos.
Amma da ya fita, bai iya yin magana da su ba. Sun gane da cewa ya ga wahayi lokacin da yake cikin haikali. Ya ci gaba da yi masu alamu, ba ya magana.
23 Ke safla pacl in kulansap lal Zechariah in Tempul uh, el folokla nu lohm sel ah.
Ya zama bayan da kwanakin hidimarsa suka kare, ya tafi gidansa.
24 Tia paht toko, Elizabeth, mutan kial, el pitutuyak ac tiana illa liki lohm sel ke malem limekosr.
Bayan kwanakin nan, matarsa Alisabatu ta samu juna biyu. Ta boye kanta har na watani biyar. Ta ce,
25 Ac el fahk, “Inge nga etu tuh Leum God El kasreyu. El eisla mwekin luk likiyu ye mutun mwet uh.”
“Wannan shi ne abin da Allah ya yi mani da ya dube ni domin ya dauke kunyata a gaban jama'a.”
26 Ke Elizabeth el pitutu malem onkosr, God El supwalla lipufan Gabriel nu in siti srisrik se in acn Galilee pangpang Nazareth.
A cikin watan ta na shidda, an aiki Mala'ika Jibra'ilu daga wurin Allah zuwa wani birni a Galili mai suna Nazarat,
27 Oasr sap soko el us nu sin sie mutan fusr virgin, su ako in payuk nu sin mukul se pangpang Joseph, su ma in fwilin tulik natul Tokosra David. Inen mutan fusr sac pa Mary.
zuwa ga wata budurwa wanda aka ba da ita ga wani mutum mai suna Yusufu. Shi dan zuriyar Dauda ne, kuma ana kiran budurwar Maryamu.
28 Lipufan sac tuku nu yorol ac fahk, “Paing kom! Leum God El wi kom, ac El arulana akinsewowoye kom!”
Ya zo wurin ta ya ce, “A gaishe ki, ke da ki ke da tagomashi sosai! Ubangiji yana tare da ke.
29 Mary el arulana fohsak ke kas lun lipufan sac, ac el suk na lah mea kalmen ma el fahk uh.
Amma ta damu kwarai da wadannan kalmomi sai ta yi tunani ko wacce irin gaisuwa ce wannan.
30 Na lipufan sac fahk nu sel, “Mary, nikmet sangeng, tuh kom ohi yurin God.
Mala'ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, domin kin samu tagomashi a wurin Allah.
31 Kom ac fah pitutuyak ac oswela sie wen, ac kom fah sang inel Jesus.
Duba, za ki sami juna biyu, za ki haifi da. Za ki kira sunansa 'Yesu'.
32 El ac fah arulana fulat — ac fah pangpang el Wen nutin God Fulatlana. Leum God El ac fah oru tuh elan sie tokosra oana David, papa matu tumal,
Zai zama mai girma, kuma za a ce da shi Dan Allah Madaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dauda.
33 ac el ac fah leum fin fwilin tulik natul Jacob nwe tok. Tokosrai lal ac fah wangin saflaiya!” (aiōn g165)
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn g165)
34 Na Mary el fahk nu sin lipufan sac, “Ma inge ac sikyak fuka, ke nga soenna etu mwet?”
Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Yaya wannan zai faru, tun da shike ni ban san namiji ba?”
35 Ac lipufan sac topuk ac fahk, “Ngun Mutal ac fah tuku nu fom, ac ku lun God ac fah oan fom. Ke sripa se inge, wen mutal se inge ac fah pangpang Wen nutin God.
Mala'ikan ya amsa ya ce mata, “Ruhu Mai-tsarki zai sauko a kan ki, kuma ikon Madaukaki zai lullube ki. Sabili da haka, za a kira mai tsarkin da za ki haifa Dan Allah.
36 Esamul Elizabeth, sie nina in sou lom an. Tuh fwack mu el tia ku in isus, a inge el pitutu malem onkosr lac, el finne arulana matuoh.
Ki kuma duba, ga 'yar'uwarki Alisabatu ta samu juna biyu a tsufanta. Watannin ta shida kenan, ita wadda aka kira ta bakarariya.
37 Mweyen wangin ma God El kofla in oru.”
Gama babu abin da ba shi yiwuwa a wurin Allah.”
38 Na Mary el fahk, “Nga mwet kulansap lun Leum God. Lela ma inge in orek nu sik oana ke kom fahk.” Na lipufan sac som lukel.
Maryamu ta ce, “To, ni baiwar Ubangiji ce. Bari ya faru da ni bisa ga sakonka.” Sai mala'ikan ya bar ta.
39 Tiana paht tukun ma inge, Mary el akola ac sulaklak na som nu in sie siti srisrik inmasrlon eol in acn Judea.
Sai Maryamu ta tashi da sauri a cikin kwanakin nan, zuwa kasa mai duwatsu, zuwa wani birni a Yahudiya.
40 El utyak nu in lohm sel Zechariah ac paingul Elizabeth.
Ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Alisabatu.
41 Ke pacl se Elizabeth el lohng kusen paing lal Mary, tulik se insial ah mokuikui, ac Elizabeth el sesseslana ke Ngun Mutal,
Ya zama sa'adda Alisabatu ta ji gaisuwar Maryamu, sai dan da ke cikinta ya yi tsalle, an cika Alisabatu kuma da Ruhu Mai Tsarki.
42 ac fahk nu sel Mary ke pusra lulap, “Kom pa insewowo emeet sin mutan nukewa uh, ac insewowo tulik se su kom ac oswela an!
Ta daga murya, ta ce, “Mai albarka kike a cikin mata, kuma mai albarka ne dan cikinki.
43 Efu ku ouiya na yohk se inge in sikyak nu sik, tuh nina kien Leum luk in tuku nu yuruk?
Kuma don me ya faru da ni da uwar Ubangijina ta ziyarce ni?
44 Ke pacl se na nga lohngak ke kom paingyu ah, tulik se insiuk inge srosro ke engan.
Kuma duba, da na ji karar gaisuwan ki sai dan ciki na ya yi tsalle domin murna.
45 Fuka lupan insewowo lom ke kom lulalfongi lah kas lun Leum God nu sum ac fah akpwayeyuk!”
Kuma mai albarka ce wadda ta gaskanta cewa abubuwan da aka alkawarta mata daga wurin Ubangiji za su cika.
46 Mary el fahk, “Insiuk kaksakin Leum God;
Maryamu ta ce, “Zuciyata ta yabi Ubangiji,
47 Ngunik engan ke sripen God, Mwet Lango luk,
kuma ruhu na ya yi murna da Allah mai ceto na.”
48 Tuh El esamyu, mutan kulansap pusisel lal! Ingela mwet in fwil nukewa ac fah pangonyu insewowo,
Domin ya dubi kaskancin baiwarsa. Duba, daga yanzu, dukkan tsararraki za su ce da ni mai albarka.
49 Ke sripen orekma yohk su God Kulana El oru nu sik. Inel mutallana;
Domin shi madaukaki ya yi mani manyan abubuwa, kuma sunansa Mai Tsarki ne.
50 Liki fwil nu ke fwil El akkalemye pakoten lal nu selos su sunakunul.
Jinkansa ya tabbata daga tsara zuwa tsara wadanda suke girmama shi.
51 El asroela po kulana lal, Ac kunauselik pwapa lun mwet inse fulat.
Ya nuna karfinsa da hannuwansa; ya warwatsa ma su girman kai game da tunanin zuciyarsu.
52 El akpusiselye tokosra kulana liki tron lalos, Ac El akfulatye mwet pusisel.
Ya nakasar da magada daga kursiyoyinsu, ya kuma fifita nakasassu.
53 El akkihpye mwet masrinsral ke ma wo, Ac supwalik mwet kasrup uh pisinpo.
Ya ciyar da mayunwata da abubuwa masu kyau, amma ya aiki attajirai wofi.
54 El sruokyana wulela lal nu sin mwet matu lasr, Ac tuku in kasru Israel, mwet kulansap lal.
Ya ba da taimako ga bawan sa Isra'ila, domin ya tuna ya kuma nuna jinkai
55 El esam in akkalemye pakoten lal nu sel Abraham Ac fwilin tulik nukewa natul nwe tok!” (aiōn g165)
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn g165)
56 Mary el muta yorol Elizabeth malem tolu, na el folokla nu yen sel.
Maryamu ta zauna da Alisabatu tsawon watanni uku sai ta koma gidanta.
57 Sun pacl lal Elizabeth in isusla, ac el oswela sie wen.
Da lokaci yayi da Alisabatu za ta haifi danta, ta kuma haifi da namiji.
58 Mwet tulan lal ac sou lal lohngak lah Leum God El arulana akinsewowoyal, ac elos welul engan.
Makwabtanta da 'yan'uwanta sun ji cewa Ubangiji ya ribanbanya jinkansa akanta, sai suka yi murna tare da ita
59 Ke tulik sac el sun len oalkosr matwal, elos tuku in tuh kosreyukla el, ac elos akoo in sang inel Zechariah, in folokin inen papa tumal ah.
Ya zama akan rana ta takwas, sun zo domin a yi wa yaron kaciya. Da sun kira sunansa “Zakariya” kamar sunan ubansa,
60 Tusruktu nina kial ah fahk mu, “Mo! Inel pa John.”
amma mahaifiyarsa ta amsa ta ce, “A'a, za a kira shi Yahaya.”
61 Ac elos fahk nu sel, “Wangin sou lom ma us ine sacn!”
Suka ce mata, “Babu wani a cikin danginku wanda ake kira da wannan suna.”
62 Na elos kaskas srisrsrisr nu sin papa tumal ac siyuk sel lah ac su inen tulik sac.
Sun nuna alama ga ubansa bisa ga yanda ya ke so a rada masa suna.
63 Zechariah el siyuk sie ma elan sim kac, ac el simusla mu, “Inel pa John.” Elos nukewa arulana lut.
Ubansa ya nemi a ba shi allon rubutu, sai ya rubuta, “Sunansa Yahaya.” Dukan su suka yi mamaki kwarai da wannan.
64 In pacl sacna Zechariah el sifilpa ku in kaskas, ac el mutawauk in kaksakin God.
Nan take, sai bakinsa ya bude kuma harshensa ya saki. Ya yi magana ya kuma yabi Allah.
65 Mwet tulan lalos nukewa arulana sangeng, ac pungen ma inge fahsrelik nu infulan eol nukewa in acn Judea.
Tsoro ya kama dukan wadanda suke zama kewaye da su. Sai labarin ya bazu cikin dukan kasar duwatsu ta Yahudiya.
66 Mwet nukewa su lohng ke ma inge elos nunku kac ac siyuk, “Tulik se inge fin kapak el ac mau mwet fuka se?” Mweyen kalem na lah ku lun God oan facl.
Kuma dukan wadanda suka ji su, sun ajiye su a cikin zuciyarsu, suna cewa, “To me wannan yaro zai zama ne?” Domin hannun Ubangiji yana nan tare da shi.
67 Zechariah, papa tumal John, el sessesla ke Ngun Mutal, ac el fahkak kas inge sin God me:
Ruhu Mai-tsarki ya cika mahaifinsa Zakariya sai ya yi anabci cewa,
68 “Lela kut in kaksakin Leum God lun Israel! El tuku tari in kasru mwet lal ac aksukosokyalosla.
“Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra'ila domin ya zo ya taimaki mutanen sa kuma ya yi aikin ceto domin su.”
69 El ase nu sesr sie Mwet Lango kulana, Sie sin fwilin tulik natul David, mwet kulansap lal.
Ya ta da kahon ceto dominmu daga gidan bawansa Dauda, daga zuriyar Dauda bawansa,
70 El nuna wulela sin mwet palu mutal lal oemeet mu (aiōn g165)
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn g165)
71 El ac molikutla liki mwet lokoalok lasr, Liki ku lalos nukewa su kwase kut.
Zai kawo mana ceto daga magabtan mu da kuma daga hannun makiyanmu.
72 El tuh fahk mu El ac akkalemye pakoten lal nu sin mwet matu lasr somla, Ac esam pac wulela mutal lal.
Zai yi haka domin ya nuna jinkai ga ubaninmu ya kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Ke sie wulela oa su El orala nu sel Abraham, papa matu tumasr, El wuleang in
rantsuwar da ya fada wa ubanmu Ibrahim.
74 Tulekutla liki inpoun mwet lokoalok lasr, Tuh kut in kulansupwal ac tia sangeng,
Ya rantse zai yardar mana, bayan da an kubutar da mu daga hannun makiyanmu, mu bauta masa ba tare da tsoro ba,
75 Ac tuh kut in mutal ac suwoswos ye mutal Ke lusenna moul lasr.
a cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakin ranmu.
76 “Wen nutik, ac fah pangpang kom mwet palu lun God Fulatlana. Kom ac fah fahsr meet liki Leum In akoela inkanek lal,
I, kai kuma, yaro, za a kira ka annabi na Madaukaki, domin za ka tafi gaban fuskar Ubangiji ka shirya hanyoyinsa, ka shirya mutane domin zuwansa,
77 In fahkak nu sin mwet lal lah elos ac fah moliyukla Mweyen El ac nunak munas nu selos ke ma koluk lalos.
domin ba mutanensa ilimin ceto ta wurin gafarar zunubansu.
78 God lasr El pakoten ac mongfisrasr. El ac fah oru tuh kalmen molela lal in takak ac srekuti,
Wannan zai faru ne domin girman jinkan Allahnmu, sabili da hasken rana daga bisa za ya zo wurinmu,
79 Ac in tololosyak nukewa su muta in lohsr ac ngunin misa, In kol niasr nu ke inkanek lun misla.”
domin haskakawa akan wadanda ke zaune a cikin duhu da kuma cikin inuwar mutuwa. Zai yi hakan nan domin ya kiyaye kafafunmu zuwa hanyar salama.
80 Tulik sac kapak ac kui in manol ac in ngunal. El muta yen mwesis nwe ke pacl se el sikyang nu sin mwet Israel.
Yaron ya yi girma ya kuma zama kakkarfa a cikin ruhu, yana kuma cikin jeji sai ranar bayyanuwarsa ga Isra'ila.

< Luke 1 >