< James 4 >

1 Tuku ya me anwuk ac akukuin inmasrlowos inge? Ma inge tuku liki kena lowos nu ke mwe pwar koluk, su amei na in kowos.
Me ke kawo gaba da rashin jituwa a tsakanin ku? Ba yana tasowa ne daga muguwar sha'awa da ke yaki a cikin ku ba?
2 Kowos mwel ma lun mwet ac koflana eis, oru kowos akola in akmas; yokla nunkunma suwos, ac ke kowos tia ku in eis na kowos akukuin ac anwuk. Kowos tia eis ma kowos lungse mweyen kowos tia siyuk sin God kac.
Kuna sha'awa, kuma ba ku da shi. Kuna kisa da kyashi, kuma ba za ku iya samu ba. Kuna danbe da fada. Har wa yau baku samu ba domin baku tambaya ba.
3 Ac pacl kowos siyuk uh kowos tiana eis, mweyen sripa lowos uh koluk. Kowos siyuk ke ma kowos in orekmakin nu ke pwar lowos sifacna.
Kun roka kuma ba a baku ba saboda kuna roko ta hanya mara kyau, kuna so ku yi amfani da shi domin miyagun sha'awoyin ku.
4 Tiana pwaye insiowos nu sin God! Ya kowos tia etu lah kowos fin mwet kawuk lun faclu, kalmac pa kowos mwet lokoalok lun God? Kutena mwet su lungse ma lun faclu el sifacna oru elan mwet lokoalok lun God.
Ku mazinata! Baku sani ba, abokantaka da duniya, tawaye ne ga Allah? Don haka duk wanda ya shiga abokantaka da duniya ya zama magabcin Allah.
5 Nik kowos nunku mu sutuu uh Ma Simusla ma fahk mu, “God El lemtai ngun se su El filiya in kut.”
Ko kuna zaton nassi ya fadi haka a banza ne, “Ruhun nan da ke a cikinmu yana da kishi matuka?”
6 Tusruktu lungkulang se su God El ase, el ku liki na. Oana Ma Simusla uh fahk, “God El lainulos su inse fulat, a El sang lungkulang nu selos su pusisel.”
Amma Allah ya bayar da karin alheri, shi ya sa nassi ya ce, “Allah yana gaba da mai girman kai, Amma yana ba da alheri ga mai tawaliu.”
7 Ke ma inge, eiskowosyang sifacna nu sin God. Kowos in lain Devil, ac el fah kaingkin kowos.
Saboda haka ku mika kan ku ga Allah. Ku yi tsayayya da shaidan, zai kuma guje maku.
8 Kowos in kalukyang nu yurin God, ac El ac fah apkuranwot nu yuruwos. Ohlla pouwos, kowos mwet koluk! Aknasnasye insiowos, kowos mwet wosounkas!
Ku matso kusa da Allah, shi kuma za ya matsa kusa da ku. Wanke hannayen ku, ku masu zunubi, ku tsabtace zukatan ku, ku masu zuciya biyu.
9 Kowos in arulana asor, ac tung ac mwemelil; ekulla israsr lowos an nu ke tung, ac engan lowos nu ke inse toasr!
Ku yi bakin ciki, makoki, da kuka! Ku mayar da dariyar ku ta koma bakin ciki, farin cikinku kuma zuwa ga bakin ciki.
10 Akpusiselye kowos sifacna ye mutun Leum, ac El fah akfulatye kowos.
Ku kaskantar da kanku a gaban Ubangiji, shi kuma za ya daukaka ku.
11 Mwet wiuk in lulalfongi, kowos in tia kaskas in sufan sie sin sie. Kutena mwet su sufan mwet lulalfongi wial ku nununkal, el lain Ma Sap ac orek nununku nu kac. Kom fin nununku Ma Sap, na kom tila sie su akos Ma Sap, a kom mwet nununku se.
Kada ku rika zargin juna, 'yan'uwa. Wanda ya ke zargin dan'uwa ko shari'anta dan'uwansa, yana zargin shari'a kuma yana hukunta shari'a. Idan ka hukunta shari'a, ya nuna ba ka biyayya da shari'ar, amma mai hukunci.
12 God mukena pa orala Ma Sap ac orek nununku. El mukena ku in molela ac kunausla. Su kom an ku in nununku mwet wiom?
Mai ba da shari'a da yin hukunci daya ne. Shine mai iya ceto kuma ya hallakar. Kai wanene, da ke hukunta makwafcin ka?
13 Ac inge porongeyu, kowos su fahk mu, “Misenge ku lutu kut ac som nu ke sie siti ac muta we yac se, sramtauk sie business lasr ac konauk mani na yohk.”
Saurara, ku da kuke cewa, “Yau ko gobe za mu tafi wancan birnin mu yi shekara guda a wurin, muna kasuwanci, mu kuma yi riba.”
14 A kowos tia ku in etu lah moul lowos ac fuka lutu! Kowos oana sie kulasr, su sikyak ke kitin pacl na wanginla.
Wa ya san abin da zai faru gobe, kuma yaya rayuwan ka zai kasance? Kai kamar hazo ne mai bayyana bayan dan lokaci kadan ya bace.
15 Ma fal kowos in fahk pa inge: “Fin oh lungse lun God, kut fah moul ac oru ma se inge, ku ma se ingo.”
Maimakon haka, sai ka ce, “Idan Ubangiji ya nufa, za mu rayu kuma mu yi wannan ko wancan.”
16 A inge kowos inse fulat ac tungak. Koluk kain konkin inge kewa.
Amma yanzu kana fahariya da shirye shiryen ka na takama. Irin wannan fahariya, mugunta ce.
17 Ke ma inge, nu sel su etu in oru wo a el tia oru, ac ma koluk se lal.
Saboda haka ga wanda ya san abin da ya kamata ya aikata amma bai yi ba, ya zama zunubi a gare shi.

< James 4 >