< Galatia 1 >

1 Ma sel Paul, su kuneyuk nu ke orekma lun mwet sap, tia sin mwet ku ke oakwuk lun mwet, a sin Jesus Christ ac God Papa, su akmoulyalak Jesus liki misa.
Wannan Bulus manzo ne. Manzancina kuwa, bai zo daga mutane ba ko mutum, amma ta wurin Yesu Almasihu da Allah Uba wanda da ya tashe shi daga matattu.
2 Mwet lili nukewa su muta yuruk elos wiyu in supu lung lasr nu sin church nukewa in acn Galatia:
Ni da dukan 'yan'uwa da nake tare da su a nan, ina rubuto maku ku iklisiyoyi da ke a Galatiya.
3 Lela God Papa tumasr ac Leum lasr Jesus Christ in asot lungkulang ac misla nu suwos.
Alheri zuwa gare ku da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangjinmu Yesu Almasihu,
4 Christ el sifacna eisalang ke ma koluk lasr in tulekutla liki pacl koluk se inge. Ke el oru ouinge el akos ma lungse lun God Papa tumasr. (aiōn g165)
wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn g165)
5 Lela in kaksakinyuk God nwe tok ma pahtpat! Amen. (aiōn g165)
Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn g165)
6 Nga lut suwos! Tuh kowos sa na in forla liki God, su pangon kowos ke lungkulang lun Christ, ac wela siena kain wosasu.
Na yi mamaki kwarai yadda kuka juya da sauri zuwa wata bishara daban. Na yi mamakin cewa kuna juyawa daga shi wanda ya kira ku ta wurin alherin Almasihu.
7 Pwayeiya uh, wanginna sie pac “wosasu saya,” tusruktu nga fahk ouinge ke sripen oasr mwet akfohsyauk nunak lowos ke elos srike in ekulla Pweng Wo ke Christ.
Ba wata bishara, amma akwai wadansu mutane da suke kawo maku rudani kuma suna so su gurbata bisharar Almasihu.
8 Tusruk finne kut, ku sie lipufan lucng me, ac luti nu suwos siena wosasu ma ekla liki ma kut luti nu suwos tari, lela God Elan lusulla nu in hell! (questioned)
Amma, ko da mu ne ko mala'ika daga sama ya yi maku shelar wata bishara ta daban da wadda muka yi shelar ta, la'ananne ne.
9 Kut fahk tari meet, ac inge nga sifilpa fahk: fin oasr kutena mwet luti kowos ke siena wosasu ma ekla liki ma su kowos eis tari, lela mwet sacn in keok in hell! (questioned)
Kamar yadda muka fadi maku a da, yanzu kuma ina sake fada, “Idan wani ya yi maku shelar wata bishara ta daban da wadda kuka karba, la'ananne ne.”
10 Ya kas luk inge oru kowos nunku mu nga suk ohi sin mwet? Mo, tia ouinge! Ma nga lungse uh pa nga in ohi sin God! Ya nga suk in akinsewowoye mwet? Nga fin oru ouinge, na nga tia mwet kulansap lun Christ.
To yanzu ina neman shaidar mutane ne ko Allah? Ina neman in gamshi mutane ne? Idan har yanzu ina kokarin in gamshi mutane ne, ni ba bawan Almasihu ba ne.
11 Mwet lili ac lulu, nga ke fahk nu suwos lah wosasu se ma nga luti uh tia ma sin mwet.
Ina son ku sani fa 'yan'uwa, cewa bisharar da nake shelar ta ba daga mutane take ba.
12 Nga tia eis sin kutena mwet ac wangin mwet luti nu sik. A Jesus Christ sifacna pa fahkak nu sik uh.
Ban karbe ta daga mutum ba, ba ma wanda ya koyar mani A maimakon haka, ta wurin wahayin Yesu Almasihu ne zuwa gare ni.
13 Kowos lohng tari ke ouiyen moul luk in pacl se nga tuh wi alu lun mwet Jew, ke nga tuh arulana kalyei church lun God upana, ac nga sang kuiyuk nufon in kunausla.
Kun riga kun ji game da rayuwa ta a da cikin Yahudanci, yadda da nake da kwazon tsananta wa iklisiyar Allah fiye da misali kuma ina lalatar da ita.
14 Inmasrlon mwet Jew puspis su matwana nga, nga pa emeet in akfalye ouiya nukewa ke alu lalos, ac nga arulana moniyuk nu ke mwe luti lun mwet matu tumasr.
Ina gaba-gaba cikin Yahudanci fiye da yawancin tsararrakina. A kwazo kuwa fiye da kima game da al'adun ubannina.
15 A ke lungkulang lun God, El nuna sriyula meet liki nga isusla, ac pangonyu ngan kulansupal. Ac ke El sulela tari
Amma ya gamshi Allah ya zabe ni daga cikin mahaifiyata. Ya kira ni ta wurin alherinsa.
16 in akkalemye Wen natul nu sik, tuh nga in ku in fahkak Pweng Wo kacl nu sin mwet pegan, nga tuh tiana som nu yurin kutena mwet in eis kas in kasru selos.
Ya bayyana dansa a gareni, saboda in yi shelar sa cikin al'ummai. Nan da nan, ban nemi shawarar nama da jini ba
17 Nga tuh tia pac som nu Jerusalem in sonolos su mwet sap meet likiyu. A nga sa na som nu Arabia, ac toko nga folokla nu Damascus.
kuma ban tafi Urushalima ba wurin wadanda suka zama manzanni kafin ni. Maimakon haka sai na tafi Arebiya, daga nan sai na dawo Dimashku.
18 Tukun yac tolu, na nga tufah som nu Jerusalem in osun nu sel Peter, ac nga muta yorol wik luo.
Bayan shekara uku na je Urushalima don in san Kefas, na zauna da shi na kwana goma sha biyar.
19 Nga tia liye kutena pac mwet sap sayal James, ma lin Leum.
Amma ban ga ko daya daga cikin manzannin ba sai Yakubu kadai, dan'uwan Ubangiji.
20 Ma nga simis uh ma na pwaye. God El etu lah nga tia kikiap!
Duba, a gaban Allah, ba karya nake yi ba cikin abin da na rubuta maku.
21 Toko nga som nu in acn Syria ac Cilicia.
Daga nan sai na je lardin Suriya da Kilikiya.
22 In pacl sac mwet lun church nukewa in acn Judea elos tiana eteyu.
Har a lokacin babu wanda ya san ni a fuska a iklisiyoyin Yahudiya da suke cikin Almasihu,
23 Elos lohng na ke mwet uh fahk: “Mwet se ma tuh kalyei kut meet, inge el luti ke lulalfongi se ma el tuh srike in kunausla ah!”
amma sai labari kawai suke ji, “Wanda a da yake tsananta mana yanzu yana shelar bangaskiyar da a da yake rusarwa.”
24 Ac ouinge elos kaksakin God ke sripuk.
Suna ta daukaka Allah saboda ni.

< Galatia 1 >