< Ecclesiastes 5 >

1 Karinganang fahsr lom nu in Tempul uh. Wo kom in som nu we in eis mwe lutlut, liki in orek kisa oana mwet lalfon su tia etu inmasrlon ma pwaye ac ma sutuu.
Ka lura da matakanka sa’ad da ka tafi gidan Allah. Ka je kusa don ka saurara a maimakon miƙa hadaya kamar wawaye, waɗanda ba su san sun yi laifi ba.
2 Nunkala in wo meet liki kom kaskas, ac nimet oru kutena wulela ingunyar nu sin God. El muta inkusrao ac kom muta fin faclu, ouinge nik kom fahk kas pus liki ma fal kom in fahk.
Kada ka yi subul da bakinka, kada zuciyarka tă yi garajen furta wani abu a gaban Allah. Allah yana sama kai kuma kana duniya, saboda haka, kada kalmominka su zama da yawa.
3 Kom fin nunak yokla kom ac mweme koluk, ac kom fin kaskas pusla, kom ac ku in fahk kas lalfon.
Kamar yadda son cika buri yakan zo sa’ad da kana da yawan damuwa, haka jawabin wawa yake sa’ad da yake yawan magana.
4 Ke kom oru sie wulela nu sin God, aksaye in akfalye. El tia insewowo sin mwet lalfon uh. Oru ma kom wulela kac.
Sa’ad da ka yi alkawari ga Allah, kada ka ɓata lokaci wajen cika shi. Ba ya jin daɗin wawaye; ka cika alkawarinka.
5 Wo kom in tiana orek wulela, liki na kom in orek wulela ac tia akfalye.
Gara kada ka yi alkawari, da ka yi amma ba ka cika ba.
6 Nimet lela kas lom uh in eiskomyang nu ke ma koluk, na kom fah tia enenu in som fahk nu sin mwet tol lun God lah kom tafongla. Efu kom ku oru God Elan kasrkusrak sum, ac kunausla ma kom orekma ac kemkatu kac?
Kada ka bar bakinka ya kai ga yin zunubi. Kada kuma ka kai ƙara wurin ɗan saƙon haikali cewa, “Alkawarin da na yi kuskure ne.” Me ya sa Allah yake fushi a kan abin da ka faɗa har yă lalatar da aikin hannuwanka?
7 Finne pukanten mweme lom, ac finne pukanten orekma lusrongten lom, ac finne pusla kaskas lom, kom ac enenu na in sunakin God ac akfulatyal.
Yawan buri da yawan magana ba su da amfani. Saboda haka, ka ji tsoron Allah.
8 Nimet lut ke kom liye ke mwet kol lun sie mutunfacl elos akkeokye mwet sukasrup ac sruokya nununku suwohs lukelos. Kais sie mwet kol liyeyukyang sin sie su fulat lukel, ac eltal kewa karinginyuk selos su fulat lukelos.
In ka ga ana zaluntar matalauta a wani yanki, ba a yin adalci, ana kuma tauye hakki, kada ka yi mamakin waɗannan abubuwa; domin akwai wani jami’in da yake bisa da wani, a bisansu biyu kuwa akwai wani.
9 Fahko lun acn uh ma nu sin mwet nukewa. Sripa lun sie tokosra pa elan karingin nien ima uh.
Kowa yakan amfana da bunkasar amfanin ƙasa, sarki kansa yana samun riba daga gonaki.
10 Kom fin lungse mani, kom ac tia ku in muti; kom fin kena kasrup, ma kom ac eis ac fah tiana fal nu ke lungse lom. Ma inge wangin pac sripa.
Duk mai ƙaunar kuɗi ba ya samun isashe; duk ma ƙaunar dukiya ba ya ƙoshi da abin da yake samu. Wannan ma ba shi da amfani.
11 Mwe kasrup lom fin yokelik, na ac puseni pac mwet kom kite. Pwayena ma wo kom ac eis kac uh pa kom ac etu lah kom kasrup.
Kamar yadda kaya suke haɓaka, haka ma masu amfani da su. Kuma wane amfani ne suke ga mai shi in ba ciyar da idanunsa a kansu ba?
12 Sie mwet orekma, finne fal ku sufal ma el kang, el ku in motulla wo. Tusruktu sie mwet kasrup, ke sripen puslana ma lal, el ac sensen ac koflana motulla.
Barcin ma’aikaci daɗi gare shi, ko yă ci kaɗan ko da yawa, amma yalwar mai arziki ba ta barinsa yă iya yin barci.
13 Pa inge sie lumah na koluk nga liye fin faclu: mwet uh ac karingin mani lalos nu ke sie pacl elos ac enenu,
Na ga wani mugun abu a duniya, arzikin da aka ajiye don yă cuce mai shi,
14 ac tok tuhlac nufon ke sie orekma koluk oakwuk kac, na saflaiya wangin ma lula in tutafla nu sin tulik natulos.
ko kuwa dukiyar da ta ɓace ta wata hasara, har ya zama sa’ad da ya haifi ɗa, babu abin da ya bar masa.
15 Ke kut isusla nu faclu, wangin ma kut us, ac ke kut ac som liki faclu wangin pac ma kut ac us. Kut finne orekma upa, wangin ma kut ku in us wi kut.
Tsirara mutum yakan fito daga cikin mahaifiyarsa, kuma kamar yadda ya fito, haka zai koma. Ba ya ɗaukan kome daga wahalarsa da zai riƙe a hannunsa.
16 Tiana fal in ouinge! Kut ac som oana ke kut tuku. Kut orekma kemkatu, oana kut in srike sruokya eng uh, a mea kut eis kac?
Wannan ma mugun abu ne, Yadda mutum ya zo, haka zai koma, to, wace riba ce ya ci, da yake ya yi wahalar iska ce kawai?
17 Kut moulkin moul in lohsr, asor, fosrnga, kasrkusrak, ac mas.
Duk rayuwarsa ya ci abinci a cikin duhu, da ɓacin rai mai tsanani, da azaba, da fushi.
18 Pa inge ma nga konauk uh: ma se wo emeet sie mwet in oru pa elan mongo ac nim ac engankin ma el orekma kac ke moul fototo lal ma God El sang nu sel. Pa inge oakwuk lun God nu sin mwet uh.
Sa’an nan na gane cewa abu mai kyau ne, daidai ne kuma mutum yă ci, yă sha, yă kuma ji daɗin aikin da ya yi a’yan kwanakin da Allah ya ba shi, gama wannan shi aka ƙaddara wa mutum daga faman wahalarsa a duniya a cikin’yan kwanakin da Allah ya ba shi a duniya, gama wannan shi ne rabonsa.
19 God El fin sang mwe kasrup ac acn nu sin sie mwet tuh elan engankin, fal elan sang kulo kac ac engankin orekma lal. Ma inge mwe kite sin God me.
Ban da haka ma, sa’ad da Allah ya ba wa mutum dukiya da wadata, ya kuma ba shi zarafi yă ji daɗinsu, ya kuma amince da rabonsa, sai yă ji daɗin aikinsa, wannan kyauta ce ta Allah.
20 Ke God El oru mwet sac elan engankin ma inge uh, el ac tia arulana nunku ke fototo moul lal uh.
Da ƙyar yake tunani a kan kwanakin rayuwarsa, domin Allah ya yarje masa, yă zauna da farin ciki.

< Ecclesiastes 5 >