< Orekma 9 >

1 In pacl se inge, Saul el tiana fuhleak in aksangengye mwet lulalfongi lun Leum Jesus, ke el suk inkanek in onelosla. El som nu yurin Mwet Tol Fulat
Amma Shawulu, ya cigaba da maganganun tsoratarwa har ma da na kisa ga almajiran Ubangiji, ya tafi wurin babban firist
2 ac siyuk in orekla kutu leta nu sin mwet ke iwen lolngok in acn Damascus, in akkalemye sripen som lal, tuh fin oasr mwet el konauk in acn we su wi u se pangpang Mwet Fahsr ke Inkanek lun Leum, elan ku in sruokolosi, mukul ac mutan, ac usalosme nu Jerusalem.
kuma ya roke shi wasiku zuwaga majami'un da ke Dimashku, domin idan ya sami wani da ke na wannan hanya, maza ko mata, ya kawo su Urushalima a daure.
3 Ke Saul el tuku apkuran nu ke siti Damascus, sie kalem sarmelik inkusrao me ac apnulla.
Yayin da yana tafiya, ya kasance da ya iso kusa da Dimashku, nan da nan sai ga wani haske daga sama ya haskaka kewaye da shi;
4 El putatla nu infohk uh, ac lohng sie pusra fahk nu sel, “Saul, Saul! Efu kom ku kalyeiyu?”
Sai ya fadi a kasa kuma yaji wata murya na ce da shi, ''Shawulu, Shawulu, me yasa kake tsananta mani?''
5 Na el siyuk, “Leum, su kom an?” Na pusra sac fahk nu sel, “Nga Jesus, su kom kalyei.
Shawulu ya amsa, ''Wanene kai, Ubangiji?'' Ubangiji ya ce, ''Nine Yesu wanda kake tsanantawa;
6 Tuyak ac utyak nu in siti uh. Na ac fah fwackot ma kom in oru.”
amma ka tashi, ka shiga cikin birnin, kuma za a gaya maka abinda lallai ne kayi.
7 Mwet ma welul Saul fahsr ah elos tui, a wanginna ma elos fahk. Elos wi lohng pusra sac, tuh elos tia liyauk kutena mwet.
Mutanen da ke tafiya tare da Shawulu suka tsaya shiru sun rasa abin fada, suna sauraron muryar, amma ba su ga kowa ba.
8 Saul el tuyak liki infohk uh ac ngutalik, tuh el tia ku in liye kutena ma. Na elos sruokya paol ac pwenulak nu Damascus.
Shawulu ya tashi daga kasa, kuma daga ya bude idanunsa, baya ganin komai; sai suka kama hannuwansa suka yi masa jagora suka kawo shi cikin birnin Dimashku.
9 Ke lusen len tolu el tia ku in liye, ac ke pacl sac el tiana mongo ku nim kutena ma.
Har kwana uku ba ya kallo, kuma ba ya ci balle sha.
10 Oasr mwet lulalfongi se in acn Damascus pangpang Ananias. Leum el fahk nu sel in sie aruruma, “Ananias!” Ac el fahk, “Leum, nga pa inge.”
Akwai wani almajiri a Dimashku mai suna Hananiya; sai Ubangiji ya yi magana da shi cikin wahayi, ya ce, ''Hananiya.'' Sai ya ce, ''Duba, gani nan Ubangiji.''
11 Na Leum el fahk nu sel, “Akola ac fahla nu ke inkanek se pangpang Suwohs, ac ke kom sun lohm sel Judas, kom siyuk ke sie mwet Tarsus su pangpang Saul. El pre,
Ubangiji ya ce masa, ''Tashi, ka tafi titin da ake kira Mikakke, kuma a gidan wani mai suna Yahuza ka tambaya mutum daga Tarsus mai suna Shawulu; gama yana addu'a;
12 ac el liye sie mwet ke sie aruruma, su el pa Ananias, su tuku ac filiya paol facl tuh el fah ku in sifilpa liye.”
kuma ya gani cikin wahayi mutum mai suna Hananiya na shigowa kuma ya daura masa hannu, domin idanunsa su bude.''
13 Ananias el topuk ac fahk, “Leum God, mwet puspis fahk tari nu sik ke mwet se ingan, ac ma na koluk ma el oru nu sin mwet lom in acn Jerusalem.
Amma Hananiya ya amsa, ''Ubangiji, na ji labari daga wurin mutane da yawa game da mutumin nan, da irin muguntar da ya aikata ga tsarkakan mutanenka da ke Urushalima.
14 Ac inge el tuku nu Damascus, ke ku se ma itukyang nu sel sin mwet tol fulat, in tuh sruokya nufon mwet ma alu nu sum uh.”
An bashi izini daga babban firist domin ya kama dukan wanda ke kira bisa sunanka.''
15 Na Leum el fahk nu sel, “Fahla, mweyen nga sulella tari elan kulansapweyu, ac oru tuh Inek in eteyuk sin mwet pegan, ac tokosra, ac oayapa mwet Israel.
Amma Ubangiji ya ce masa, ''Jeka, gama shi zababben kayan aiki na ne, wanda zai yada sunana ga al'ummai da sarakuna da 'ya'yan Isra'ila;
16 Ac nga ac fah akkalemye nu sel ma nukewa su el ac fah enenu in keokkin ke sripuk.”
Domin zan nuna masa irin wahalar da zai sha sabo da sunana.''
17 Ouinge Ananias el som, utyak nu in lohm se ma Saul el muta we, ac filiya paol facl ac fahk, “Saul, ma lik, Leum el supweyume — aok, Jesus su tuh sikwot nu sum inkanek ah ke kom fahsr in tuku nu yenu. El supweyume tuh kom fah ku in sifil liye, ac in sessesla ke Ngun Mutal.”
Sai Hananiya ya tafi, ya shiga gidan. Ya dora masa hannu a kai, ya ce, ''Dan'uwa Shawulu, Ubangiji Yesu, wanda ya bayyana a gareka a hanya sa'adda kake zuwa, ya aiko ni domin ka sami ganin gari ka kuma cika da Ruhu Mai Tsarki.''
18 In pacl sacna, ma se oana unen ik uh putatla liki mutal Saul, ac el ku in sifil liye. El tuyak ac baptaisla;
Nan take wani abu kamar bawo ya fado daga idanun Shawulu, kuma ya sami ganin gari; ya tashi aka yi masa baftisma;
19 ac tukun el mongoi, el sifil kui. Saul el muta yurin mwet lulalfongi in Damascus ke kutu len.
kuma ya ci abinci sai aka karfafa shi. Ya zauna tare da almajirai a Dimashku kwanaki da yawa.
20 El sa na som nu in iwen lolngok ac mutawauk in luti lah Jesus el Wen nutin God.
Nan take ya fara shellar Yesu cikin haikali, yana cewa shine dan Allah.
21 Mwet nukewa su lohng luti lal ah arulana lut, ac asiyuki, “Ku tia el pa tuh uniya mwet ma alu nu sin Jesus se inge in Jerusalem ah? Ac mea, el tia tuku nu yenu ke sripen el ke sruokya pac mwet inge ac usalosla nu yurin mwet tol fulat?”
Dukan wadanda suka saurare shi suka yi mamaki suka ce ''Ba wannan mutumin ne yake hallaka mutanen Urushalima da ke kira bisa ga wannan suna ba? Ya kuma zo nan domin ya ba da su a daure ga manyan firistoci.''
22 Tusruktu luti lal Saul ah kui liki na meet, ac ke sripen arulana kalem kas lal in akpwayeye lah Jesus pa Christ, oru wanginla ma mwet Jew su muta Damascus ku in fahk.
Amma Shawulu kuwa ya sami iko sosai, kuma yana haddasa damuwa tare da rinjaya tsakanin Yahudawan dake zama a Dimashku ta wurin tabbatar da Yesu shine Almasihu.
23 Ke kutu pacl tok, mwet Jew elos fahsreni pwapa in unilya Saul,
Bayan kwanaki da yawa, sai Yahudawan suka yi shiri domin su kashe shi.
24 tusruktu fwackyang ako lalos nu sel. Elos tawi mutunpot ke siti uh len ac fong, elos in unilya.
Amma shirin su ya zama sananne ga Shawulu. Suna fakkon sa ta wurin tsaron kofar birnin dare da rana domin su kashe shi.
25 Tuh sie fong ah, mwet ma welul Saul elos usalak nu fin pot uh ac koella nu ten ke sie fotoh lulap.
Amma da tsakar dare almajiransa suka daukeshi a kwando, suka zurara shi ta katanga.
26 Saul el som nu Jerusalem ac srike in weang mwet tuma lutlut. Tusruktu elos sangeng na sel, ac tiana lulalfongi mu el sie selos.
Sa'adda ya zo Urushalima, Shawulu ya yi niyyar hada kai da almajirai, amma dukansu suna tsoronsa, domin ba su yarda cewa shima ya zama almajiri ba.
27 Na Barnabas el kasrel, ac pwanulla nu yurin mwet sap uh. El aketeya nu selos lah Leum el tuh sikyang ac sramsram nu sel Saul ke el fahsr inkanek ah. El oayapa fahk nu selos lupan pulaik lal Saul ke el luti ac fahkak ke inen Jesus in acn Damascus.
Amma Barnaba ya dauke shi ya kawo shi wurin manzannin. Ya kuwa gaya musu yadda Shawulu ya sadu da Ubangiji a hanya, har Ubangiji ya yi magana da shi, kuma yadda Shawulu ya yi wa'azi cikin sunan Yesu gabagadi a Dimashku.
28 Ouinge Saul el muta yorolos, ac forfor luti in acn Jerusalem nufon, ac arulana pulaik in fahkak ke inen Leum Jesus.
Ya sadu da su lokacin shigar su da fitar su a Urushalima. Ya yi wa'azi gabagadi cikin sunan Ubangiji Yesu
29 El oayapa luti ac alein nu sin mwet Jew su kas Greek, a elos srike na in unilya.
kuma yana muhawara da Yahudawan Helenanci; amma sun ci gaba da kokarin kashe shi.
30 Ke mwet lulalfongi elos etauk ke ma inge, elos usalla Saul nu Caesarea, ac supwalla nu Tarsus.
Da 'yan'uwa suka gane haka, sai suka kawo shi Kaisariya, suka kuwa tura shi zuwa Tarsus.
31 Na in pacl se inge church in acn Judea, Galilee, ac Samaria elos muta in misla. Ke sripen kasru lun Ngun Mutal, church inge kui ac puseni mwet kac, ac elos akfulatye Leum God ke ouiyen moul lalos.
Sa'annan iklisiya dake dukan kasar Yahudiya, Galili da kuma Samariya suka sami salama da kuma ginuwa; suka kuwa ci gaba da tafiya cikin tsoron Ubangiji, da kuma ta'aziyar Ruhu Mai Tsarki, iklisiyar kuwa ta karu da yawan mutane.
32 Peter el fufahsryesr in acn puspis, ac sie pacl ah el som in osun yurin mwet lun God su muta in acn Lydda.
Har ta kai, yayin da Bitrus ya zaga dukan yankin kasar, ya dawo wurin masu bi dake zama a garin Lidda.
33 Ke el muta we, el sun sie mwet ul pangpang Aeneas, su oanna fin mwe oan kial uh ke lusen yac oalkosr.
A can kuwa ya sami wani mutum mai suna Iniyasu, wanda yake shanyayye ne, yana kwance har tsawon shekara takwas a kan gado.
34 Peter el fahk nu sel, “Aeneas, Jesus Christ el akkeyekomla. Tukakek ac orani mwe oan kiom an.” In pacl sacna Aeneas el tuyak.
Bitrus ya ce masa, ''Iniyasu, Yesu Almasihu ya warkar da kai. Tashi ka nade shimfidarka.'' Nan take sai ya mike.
35 Mwet nukewa ma muta Lydda ac Sharon elos liyal, ac elos forla nu sin Leum.
Sai duk mazauna kasar Lidda da kasar Sarona suka ga mutumin, suka kuma juyo ga Ubangiji.
36 In acn Joppa oasr mutan lulalfongi se we pangpang Tabitha. (Inel in kas Greek pa Dorcas.) Pacl nukewa el oru ma wo nu sin mwet uh, ac yohk kasru lal nu sin mwet sukasrup.
Yanzu kuwa a Yafa akwai wata almajira, mai suna Tabita, ma'ana ''Dokas.'' Wannan matar kuwa tana chike da ayyukan nagarta da halin tausayi da take yi ga mabukata.
37 In pacl sac, el masak ac misa. Elos nawella ac fililya in sie fukil ma oan lucng.
Ya kai ga cewa a kwanakin can ta yi rashin lafiya har ta mutu; da suka wanke gawar ta suka kwantar da ita a bene.
38 Acn Lydda oan apkuran nu Joppa, na ke mwet lulalfongi in acn Joppa elos lohngak lah Peter el oasr Lydda, elos supwala mwet luo nu yorol ke sap soko inge, “Nunak munas sulaklak me nu yorosr.”
Da shike Lidda na kusa da Yafa, almajiran kuma sun ji cewa Bitrus yana can, suka aika mutane biyu wurinsa. Suna rokansa, ''Ka zo garemu ba tare da jinkiri ba.''
39 Ouinge Peter el akola ac welultal som. Ke el sun acn we, elos usalak nu ke infukil se lucng ah. Katinmas uh tu raunella Peter, ac elos tung ac tafu kain in nuknuk ma Dorcas el tuh orala ke el srakna moul.
Bitrus ya tashi ya tafi da su, da isowar sa, suka kai shi benen. Sai dukan gwamrayen suka tsaya kusa da shi suna kuka, sai suka dauko riguna da sutura da Dokas ta dinka lokacin da take tare da su.
40 Peter el sap elos nufon in oatula liki infukil sac, na el sikukmutuntei ac pre; tari na el forang nu ke mano sac ac fahk, “Tabitha, tukakek!” El ngutalik, ac ke el liyal Peter, na el tukakek.
Bitrus ya fitar da su duka daga cikin dakin, ya durkusa, ya yi addu'a; sai, ya juya wurin gawar, ya ce, ''Tabita, tashi.'' Ta bude idanunta, da ta ga Bitrus ta zauna,
41 Peter el sruokya paol ac tulokunulak, na el pangonma mwet lulalfongi uh kewa, wi pac katinmas uh, elos in liye lah el moulyak.
Bitrus kuwa ya mika hannunsa ya tashe ta; sa'annan ya kira masu bi da gwamrayen, ya mika ta a raye garesu.
42 Pweng se inge sulkakinyukelik in acn Joppa nufon, ac mwet puspis lulalfongila in Leum.
Wannan al'amari ya zama sananne cikin dukan Yafa, kuma mutane da yawa suka bada gaskiya ga Ubangiji.
43 Peter el muta in acn Joppa ke len pus, yurin mwet se pangpang Simon, sie mwet orekma ke kulun kosro.
Ya kasance, cewa, Bitrus ya zauna kwanaki da dama a Yafa tare da wani mutum mai suna Saminu, majemi.

< Orekma 9 >