< Luka 1 >

1 Bhamehele bhakitahidi kubheka simulizi mpangilio kuhusu masuala ambagho ghatimisibhu kati jhitu,
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 Kama kyabhatupelili tete, ambabho kuhomela kubhuandu twajhele mashahidi bha mihu ni bhatumishi bha bhajumbe.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Hivyo ni nene kabhele, baada jha kuchungusya kwa uangalifu chanzo kya mambo ghoha agha kuhoma kubhuandu - nibhuene ni kinofu kwa nene kabhele kukuj'handikila mu mpangilio bhuake - mheshimibhwa Theofilo.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Ili kwamba abhwesiajhi kumanya ukweli ghwa mambo ghaufundisibhu.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Katika magono gha Herode, mfalme ghwa Yudea, pajhele ni kuhani fulani jhaakutibhweghe Zakaria, bhwa lukholo lwa Abiya. N'dala munu ahomili mu bhabinti bha Haruni, ni lihina lya muene akutibhweghe Elizabeth.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Bhoha bhajhele ni haki mbele sya k'yara; Bhagendili bila lawama mu amri syoha ni malagisu gha Bwana.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Lakini bhajhelepi ni muana, kwandabha Elizabeth ajhe tasa, ni kwa wakati obho bhuoha bhoha bhabhele bhajhele bhaseya sana.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Henu jhatokili kujha Zakaria ajhele ku uwepo bhwa K'yara, akajhendelela ni wajibu bhwa kikuhani ku utaratibu bhwa zamu jha muene.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Kulengana ni desturi jha kuchagula ndo kuhani jholekhu jhaibetakuhudumu, jha ahagulibhu kwa kura kujhingila mu hekalu lya Bwana ni kabhele ngaafukizi uvumba.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Likundi lyoha lya bhanu likajha lis'oka kwibhala wakati bhwa kufukizibhwa kwa uvumba.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Henu malaika bha Bwana bhan'tokili ni kujhenia lubhafu lwa kulia bhwa madhabahu gha kufukizila.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zakaria atishiki bho ambwene; hofu jhambinili.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Lakini malaika akan'jobhela, “Usitili Zakaria, kwandabha maombi gha jhobhi nighap'eliki. N'dala bhu Elizabeth ibeta kuhogola mwana. Lihina lya muene wibetakun'kuta Yohana.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Wibetakujha ni furaha ni uchangamfu, ni bhingi bhibeta kuhobhokela kuhogoleka kwa muene.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Kwa kujha wibetakujha wembahe pa mihu gha Bwana. Ibetalepi kunywa divai wala kinywaji kikali, na ibeta kujha ajasibhu ni Roho mtakatifu kuhomela mu lileme lya nyinamunu.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Ni bhanu bhingi bha Israel bhibeta kugeusibhwa kwa Bwana k'yara ghwa bhene.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Ibeta kulota palongolo pa mihu pa Bwana ku Roho ni nghofu sya Eliya. Ibeta kubhomba naha ili kukerebhusya mioyo ghya Dadi kwa bhana, ili kwamba bhabhibela kutii bhibeta kulota mu hekima jha bhenye haki. Ibeta kubhomba naha ili kubheka tayari kwa Bwana bhanu ambabho bhaandalibhu kwa ndabha jha muene.”
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zakaria akan'jobhela malaika, “Nibetakubhwesya bhuli kumanya ele? kwandabha nene ne n'seya ni n'dala bhangu miaka ghya muene ghimehele sana.”
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Malaika ajibili ni kun'jobhela, “Nene ne Gabrili, ambajhe nijhema palongolo pa K'yara. Nalaghisibhu kukujobhela, kukuletela habari ejhe njema.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Na langayi, wibetalepi kulongela, wibetakujha kununu, wibetalepi kulongela mpaka ligono lela mambo agha pa ghibeta kuhomela. Ejhe Kwandabha ghwa shindilu kukiera malobhi ghangu ambagho ghibeta kutimisibhwa kwa wakati mwafaka.”
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Henu bhanu bhakajha bhakandela Zakaria. Bhasyangesibhu kujha ajhele itumila muda ghumehele mu hekalu.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Lakini bho ahomili kwibhala, abhwesilepi kulongela nabhu. Bhakatambula kujha ibeta kujha akabhili maono bho ajhe mu hekalu. Ajhendelili kulasya ishara ni kubakila kinunu.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Ikatokela kwamba lgono lya huduma jha muene bhosimaliki kukerebhuka kunyumba jha muene.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Baada jha Zakaria kukerebhuka kunyumba kuhoma ku huduma jha muene jhe hekalu, n'dala munu ajhe ni luleme. Ni muene abhokilepi panyumba jha muene kwa muda bhwa miezi mitano. Akajobha,
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 “Ele ndo Bwana alibhombi kwa nene bho anilangili kwa upendeleo ili kujhibhosya soni jha nene palongolo pa bhanu.”
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Henu, pa mwesi ghwa sita bhwa luleme lwa Elizabeth, k'yara an'jobhili malaika Gabrieli kulota ku mji ghwa Galilaya bhwawikutibhwa Nazareti,
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Kwa bikra jha aposibhu ni n'gosi ambajhe lihina lya muene lyajhele Yusufu. Muene ajhele bhwa lukholo lwa Daudi, ni lihina lya bikra ojhu ajhele Mariamu.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Akahida kwa muene ni kujobha, “salaam, bhebhe jhe upokili neema mbaha! Bwana apendisibhu nabhi”
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Lakini malobhi gha malaika ghan'changenye na ajhelibhu lepi kwandabha jha kiki malaika ajobhili salaam ejhe jha ajabu kwa muene.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Malaika akan'jobhela, “Usitili, Mariamu, kwandabha ukabhili neema kuhoma kwa k'yara.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Na langayi, na wibeta kuhogola muana. Ni bhebhe wibetakun'kuta lihina lya muene 'Yesu.'
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Ibeta kujha mbaha ne ibeta kukutibhwa mwana jha ajhee panani sana. Bwana k'yara ibeta kump'ela kiti kya enzi kya Daudi dadimunu.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Ibeta kutawala panani pa lukholo lwa Yakobo milele ni ufalme bhwa muene wibetalepi kujha ni mwisho. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Mariamu akan'jobhela malaika, e'le libetakutokela kwa muda gani, ndabha nibhwajhi lepi kugona ni n'gosi jhejhioha?
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Malaika ajibili ni kun'jobhela, “Roho mtakatifu ibeta kuhidila juu jha bhebhe, ni nghofu jha ajhekunani sana jhibeta kuhida panani pa bhebhe. kwa hiyo, mtakatifu jha ibeta kuhogoleka ibeta kukutibhwa mwana ghwa K'yara.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Na langayi, ndongo bhu Elizabeth ajhe ni luleme lwa mwana mu umri bhwa muene bhwa useya. Obho ndo mwesu ghwa sita kwa muene, ambajhe ambajhe akutibhweghe mgumba.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Kwandabha lijhelepi libeta kubwesekana kwa k'yara.”
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Mariamu akajobha, “Langayi, nene na n'tumishi n'dala ghwa Bwana. Lekajhi jhijhelayi naha kwa nene sawasawa ni ujumbe bhwa jhobhi.” Kisha malaika akandeka.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Ndipo katika magono aghu Mariamu abhokili manyata alotili ku nchi jha vilima, ku mji katika nchi jha Yudea.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Alotili munyumba jha Zakaria ni kumponesya Elizabeth.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Bho ap'eliki salamu jha Mariamu, muana mulileme lya muene arukili, ni Elizabeth akamemesibhwa ni Roho mtakatifu.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Apazili sauti jha muene ni kujobha kwa sauti mbaha, “ubarikibhu bhebhe zaidi miongoni mwa bhadala, ni muana jha ajhele mu lileme lya jhobhi abarikibhu.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Na jhijhebhuli kwa nene kujha, mabhu ghwa Bwana bhangu jhilondekaghe ahidayi kwa nene?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Kwa kujha langayi, bhojhipelekiki mie mb'olokhoto mwa nene sauti jha kuponesya kwa jhobhi, muana mulileme lya nene aruki kwa furaha.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Na abarikibhu n'dala jhola ambajhe akyeriri jha kujha ngeuhomili ukamilifu bhwa mambo ghala ghaajobhibhu kuhoma kwa Bwana.”
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Mariamu akajobha, nafsi jha nene jhikan'sifu Bwana,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 ni roho jha nene jhibiobhwiki kwa k'yara mwokozi ghwangu.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 Kwandabha ajhilangili hali jha pasi jha n'tumishi bhwa muene n'dala. Langayi, tangu henu mu fizazi fyoha bhibeta kunikuta mbarikibhwa.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Kwandabha muene jha ajhe muweza abhombi mambo mabhaha kwa nene, ni lihina lya muene ni takatifu.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Rehema jha muene jhidumu kuh'oma kizazi hadi kizazi kwa bhale bhabhaken'heshimu muene.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 Alasili nghofo kwa kibhoko kya muene; abhatawenye bhela bhabhikifuneghe panani pa mabhwasu gha mioyo ghya bhene.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Abhaselisi pasi bhana bha bhafalme kuhoma pa fiti fya bhene fya enzi ni kubhajhinula panani bhabhejhele bha hali jha pasi.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Abheshibishi bhenye njala kwa fenu finofu, bali matajiri abhabhengili mabhoko mat'opu.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 Ahomisi msaada kwa Israeli n'tumishi ghwa muene, ili kukhomboka kulasya rehema.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 (Kama kyaajobhili kwa bhadadi jhitu) kwa Abrahamu ni uzao bhwa muene milele.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Mariamu atamili ni Elizabeth yapata miesi midatu efe ndo akakerebhuka kunyumba jha muene.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Henu wakati bhwajhele uwadili kwa Elizabeth kwifungula mwana bhwa muene ni kwifungula mwana ghwa kigosi.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Majirani bha muene ni bhalongo munu bhap'eliki jinsi Bwana kya ajhikuzili rehema kwa muene, na bhahobhwiki pamonga ni muene.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Henu jhatokili ligono lya nane kwamba bhahidili kun'tahiri muana. Jhilondekaghe kun'kuta lihina lya muene, “Zekaria,” kwa kuzingatila lihina lya Dadimunu,
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Lakini nyinamunu ajibili ni kujobhoha, “Lepi; ibeta kukutibhwa Yohana.”
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Bhakan'jobhela ajhelepi hata mmonga kwa bhalongobhu jhaikutibhwa kwa lihina e'le.”
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Bhakambombela ishara Dadimunu kuashiria muene alondeghe lihina akutibhwayi niani.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Dadi munu alondeghe kibao kya kulembela, na akalemba, “Lihina lya muene Yohana.” Bhoha bhasyangesibhu ni e'le.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Ghafla ndomo ghwa muene ghwafungulibhu ni lumilu lwa muene lwajhele huru. Akalongela ni kun'sifu k'yara.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Hofu jhikabhahidila bhoha bhabhaishieghe karibu nabhu. Mambo agha ghakaenela mu nchi jhioha jha vilima vya Yudea.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Na bhoha bhabhap'eliki bhaghatunzili mu mioyo ghya bhene, bhakajobha, “Muana ojho kujha ghwa namna jheleku?” kwandabha kibhoko kya Bwana kyajhele pamonga naku.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Dadimunu Zekaria amemesibhu ni Roho mtakatifu na ahomisi unabii, akajobha,
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Asifibhwayi Bwana, k'yara ghwa Israeli, kwandabha asaidili na ashughulikili wokovu bhwa bhanu bha muene.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 Atujhimelili pembe jha wokovu mu nyumba jha mtumishi bhwa muene Daudi, kuh'oma miongoni mwa mtumishi bhwa muene Daudi,
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Kama kyaajobhili kwa kinywa kya manabii bha muene bhabhajhele kuhoma muandi. (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Ibeta kutuokola kuhoma kwa bhaadui bhitu ni kuhoma mumabhoko gha bhoha bha bhatudadili.
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 Ibeta kubhomba naha kulasya rehema kwa Dadi jhitu ni kukhomboka agano lya muene takatifu,
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Kiapo kyaajobhili kwa Abrahamu Dadi jhitu.
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 Alapili kuthibitisya kwamba ngajhibhwesekene kun'tumikila muene bila bhuogha baada jha kuokolebhwa kuhoma mu mabhoko jha maadui bhitu.
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 Mu utakatifu ni haki palongolo pa tete magono ghitu ghoha.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Ena, ni nabii ghwa ajhele panani sana, kwa kujha wibetakulota palongolo pa mihu pa Bwana ili kubhajhendalila njela, kubhaandala bhanu kwa ndabha jha ujio bhwa muene,
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 kujha bhibeta kuokolibhwa kwa njela jha kusamehebhwa dhambi sya bhene.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Ele libeta kuhomela kwa ndabha jha huruma jha k'yara ghwitu, sababu ambajho lijobha kuhomela kunani libeta kutu hidila,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 Kajhangasya kwa bhene bhabhitama mu ngisi ni mu kivuli kya mauti. Ibeta kubhomba naha kujhilongosya magolo ghitu ku njela jha amani.”
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Henu, muana jhola akakhola ni kujha mwenye nghofu mu roho na atamili nyikani mpaka ligono lya kwitokesya kwa muene kwa Israeli.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luka 1 >