< Ufunuo 3 >

1 Khusuhwa uvamupelela unghwa mu salidi simba: 'Amemenyu ngha ula uvei ibateilile imepo lekhela khumo incha Nguluve ni nondwe lekhela khumo.” Neikhi manyile khila eikhyuvombile. Avanu vikhukhunghinia ukhuta uleimwumivu humbe u-fwile.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Sardis, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi, na wanda yake riƙe da ruhohi bakwai na Allah da kuma taurari bakwai. Na san ayyukanka; ana ganinka kamar rayayye, amma kai matacce ne.
2 Sisimukha uvei miho vweidulusye panghala anghasinghiile, pu leino nghaleipipi ukhufwa, pakhuva saneinchiwene imbombo nchakho ukhuta nchinonghelanile pamiho ngha Nguluve.
Ka farka! Ka ƙarfafa abin da ya rage wanda kuma yake bakin mutuwa, don ban ga ayyukanka cikakke ne ba a gaban Allahna.
3 Pu leino kumbuheincha nchila unchvwa upile nukhupuleikha. Unchikonge. Mukhupela uvuvivi, puleino ungave savusisimukha nukhuva miho pu une nikhiwincha ndu munu undyasi, pu sukhalumanye akhavalelo ukhuyakhiva nikhwincha pa lyulve.
Saboda haka, ka tuna fa, abin da ka karɓa ka kuma ji; ka yi biyayya da shi, ka kuma tuba. Amma in ba ka farka ba, zan zo kamar ɓarawo, ba kuwa za ka san lokacin da zan zo maka ba.
4 Pu leino khulei matavwa madebe ngha vanu ava mu Salidi vavo savalaminche eimyenda nghyovo vuvinghendangha paninie nune vuvafwalile eimyenda eimivalafu swe, pakhuva vanonghile.
Duk da haka kana da mutane kima cikin Sardis waɗanda ba su ɓata tufafinsu ba. Za su yi tafiya tare da ni, saye da fararen tufafi, don sun cancanta.
5 Ula uvei iva nduti punikhei kungangha eilitavwa lya mwene pavulongolo pa Daada vango, na pavasuhwa.
Wanda ya ci nasara, kamar su, za a sanya masa fararen tufafi. Ba zan taɓa share sunansa daga cikin littafin rai ba, sai dai zan shaida sunansa a gaban Ubana da mala’ikunsa.
6 Uvei angave alei ni mbulukhutu apuleikhanghe eilimenyu eilei, eiyu u mepo ikhungheivula eimipelela.”
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.
7 Khusuhwa uvamupelela unghwa mu Filidefia simba: Amamenyu ngha ula ungholofu nuvwayeilweli, uvei alei neikhedeinduleilo khya Davitei, pu usikhuli u yunge uva khudeindula. Lola pupaleindyango udeindule neikhupile pu asikhuli unyakhudeinda.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Filadelfiya, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi, na wanda yake mai tsarki da kuma gaskiya, wanda yake riƙe da mabuɗin Dawuda. Abin da ya buɗe ba mai rufewa, abin da kuma ya rufe ba mai buɗewa.
8 Neilumanyile ulei nangho amakha madebe, pu eilimenyu lyango uleiveikhile munumbula yakho.
Na san ayyukanka. Duba, na sa a gabanka buɗaɗɗen ƙofa wadda ba mai iya rufewa. Na san cewa kana da ɗan ƙarfi, duk da haka ka kiyaye maganata ba ka kuwa yi mūsun sunana ba.
9 Lola! Punikhukhupa avange avandu lundamano lwa setano, vala aviita avene va Yuta humbe sava Yuta, pu vikhuvasyova avanu, lola vuyanikhuvumeileincha ukhuta vinchanghe pakhusona pamalunde nghakho. Puyavikhulumanya ukhuta niakhunghanile.
Zan sa waɗanda suke na majami’ar Shaiɗan, waɗanda suke cewa su Yahudawa ne alhali kuwa ba haka ba ne, sai dai maƙaryata, zan sa su zo su fāɗi a ƙasa a gabanka su kuma shaida cewa na ƙaunace ka.
10 Ulwakhuva ulibiite eilimenyu lyango, nuvukifu pakhwiyumeileincha mulimenyu. Pu na yune nikhukhu lolelangha nukhukhyuvateila pa seikhei unghwa khungheliwa
Da yake ka kiyaye umarnina ta wurin jimrewa, ni ma zan tsare ka daga lokacin nan na gwaji wanda zai zo bisan dukan duniya don a gwada waɗanda suke zama a duniya.
11 pakhuva nghukhwincha pakheilunga khyoni, khukhuva nghela vala vooni vavo valei mukheilunga.
Ina zuwa ba da daɗewa ba. Ka riƙe abin da kake da shi, don kada wani ya karɓe rawaninka.
12 Ula uvei iva induti punikhupe langha ukhuta avenchanghe mbanda va nyumba imbalanche eiya Nguluve, pusalahuma khunji lusikhu. Punikhu leisimba eilitavwa lya Nguluve vango, eilitavwa lya vunvhenge vwa Nguluve vango, “Uvunchenge uvwa (Yerusalemu umpya, uvunchenge uvukhwikha pasi ukhuhuma khulyanya kihwa Nguluve vango), neilitavwa lyango eilipya.
Duk wanda ya ci nasara zan mai da shi ginshiƙi a haikalin Allahna. Ba kuwa zai sāke barin wurin ba. Zan rubuta a kansa sunan Allahna da kuma sunan birnin Allahna, sabuwar Urushalima, wadda take saukowa daga sama daga Allahna; ni kuma zan rubuta a kansa sabon sunana.
13 Ula uvei alei nimbulukhutu aleipuleikhe eilimenyu eilei eilyu u mepo ukhungheivula eimipelela.'
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.
14 “Khu suhwa uva mupelela unghulei khu Leokadia simba: 'Amamenyu ngha mwene nghango Amina, vuvule uvei vakhuhuveilivwa hange intangeili ungholofu, umbaha nuvulongonchi vwa fyoni ifipeliwe nu Nguluve.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Lawodiseya, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomina Amin, amintaccen mashaidi mai gaskiya, da kuma mai mulkin halittar Allah.
15 Neinchimanyile imbombo nchakho ukhuta uve saleinchinchimu hange suleipyufu, pu yale yiva huba uve nchinchimu avyo uve pyufu!
Na san ayyukanka, ba ka da sanyi ba ka kuma da zafi. Na so da kai ɗaya ne daga ciki, ko sanyi, ko zafi!
16 Leino ulwakhuva uve uvufukhefu uleifukhefu na vuvunchinchimu uleinchinchimu pusunonghile palyune leino punikhukhubeha mundomo nghwango unghu.
Amma domin kana tsaka-tsaka ba zafi ba, ba kuma sanyi ba, ina dab da tofar da kai daga bakina.
17 Ulwakhuva vwiita, “Une neileikavi, neileineikhyuma khyukhingi pasanileinuvufumbwe vwa khunonghwa kheininie.” Pu leino sulumanyile ukhuta uve ulei nghanchu fincho yuve vusanghania, nulei nghanchu sawilola ubofwile amiho uleivubwinda.
Ka ce, ‘Ina da arziki; na sami dukiya ba na kuma bukatar kome.’ Amma ba ka gane ba cewa kai matsiyaci ne, abin tausayi, matalauci, makaho kana kuma tsirara.
18 Punikhukhutanga amasangho unghule khulyune ulutalama ulunonchivwe nu mwoto ukhuta puve ikavi, unya myenda eimivalafu einghing'alang'adeikha ukhuta pufwale yuve, pu lekhe ukhuvonia isoni incha vubwinda vwakho, ni mono incha khubakhala mu miho nghakho pu lolanghe.
Na shawarce ka ka sayi zinariyar da aka tace cikin wuta daga gare ni, don ka yi arziki; da fararen tufafi ka sa, don ka rufe kunyar tsirancinka; da kuma maganin ido ka sa a idanunka, don ka gani.
19 Voni uvunivanghanile une nikhuvataneila nukhuvamanyisya, nukhuvavunga. Puleino unghimbange nukhupela inongwa.
Waɗanda nake ƙauna su nake tsawata wa, nake kuma horo. Saboda haka ka yi himma ka tuba.
20 Lola niemile pandyango ni hodencha. Ula uvei ipuleikha eilimenyu lyango vunihodeincha puangave ideindula undyango. Punikhwingeila khumwene nu khulya pninie numwene, navope paninie nune.
Ga ni! Ina tsaye a bakin ƙofa, ina ƙwanƙwasawa. Duk wanda ya ji muryata ya kuma buɗe ƙofar, zan shiga in kuma ci tare da shi, shi kuma tare da ni.
21 Ula uvei iva ndutu paligoha vei ula nikhupinchangha uvutama uvwa khutama paninie nune pakheinyalwangula, nduvu une neikhava nduti puneitamile paninie nu Daada vango pa kheinyalwanghula khya mwene.
Duk wanda ya ci nasara, zan ba shi ikon zama tare da ni a kursiyina, kamar yadda na ci nasara, kuma ina zaune tare da Ubana a kursiyinsa.
22 Ula uvei alei nimbulukhutu apuleikhanghe khila eikhyu u mepo ikhungheivula eimipalela.”
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.”

< Ufunuo 3 >