< Okuswelulwa 17 >

1 Oumwi wa bhamalaika musanju unu aliga ali ne bhikeneko musanju ejile no kubhwila ati, “I'ja, enijo kukwelesha indamu ya Malaya omukulu unu enyanjile ingulu ya maji mafu,
Ɗaya daga cikin mala’iku bakwai masu ɗauke da kwanoni bakwai nan, ya zo ya ce mini, “Zo, zan nuna maka hukuncin babbar karuwan nan da take zaune a bisan ruwaye masu yawa.
2 unu abhakama bhe chalo bhakolele amasango go bhulomesi nage ingulu ya malwa go bhulomesi bhwaye bhanu bhekaye mu chalo bhatamisibhwe.”
Da ita ce sarakunan duniya suka yi zina mazaunan duniya kuma suka bugu da ruwan inabin zinace zinacenta.”
3 Malaika nangega mu Mwoyo kukinga mwibhala, nimulola omugasi enyanjile ku ntyanyi imutuku inu yaliga ijuye masina ago kufuma. Intyanyi eyo yaliga ili na mitwe musanju na mayembe ekumi.
Sa’an nan mala’ikan ya ɗauke ni cikin Ruhu zuwa hamada. A can na ga mace zaune a kan wata jan dabbar da aka rufe da sunayen saɓo tana kuma da kawuna bakwai da ƙahoni goma.
4 Omugasi oyo nafwafibhwa omwenda go luyoyo na gumutuku na bhamunanikile kutamya kwa jijaabhu, kwa mabhui go bhubhasi bhulabhu, na jilulu. Aliga ajigwatiliye mu kubhoko kwaye ne chikombe cha ijaabhu chinu chijuye ebhinu bhya mafululusho go bhujabhi bhwo bhulomesi bhwaye.
Macen tana saye da tufafi masu ruwan ja da shunayya, tana ƙyalli da zinariya, duwatsu masu daraja da kuma lu’ulu’ai. Tana riƙe da kwaf na zinariya a hannunta, cike da abubuwa masu banƙyama da kuma ƙazantar zinace zinacenta.
5 Ingulu ye chisusu cho bhusu bhwaye lyandikilweko lisina lya imbisike: “BHABHEL MUKULU, MAI WA BHAMALAYA NO WEBHINU BHYA MAFULULUSHO GE CHALO.”
Sunan da aka rubuta a goshinta asiri ne, Babilon mai girma mahaifiyar karuwai da kuma na abubuwa masu banƙyama na duniya.
6 Nindola ati omugasi oyo aliga atamilile kwa Insagama ya bhekilisha na Insagama ya bhanu bhafuye okulubhana na Yesu. Mumwanya gunu namulolele, mwabhee ne chitang'ang'alo chinene.
Na ga cewa macen ta bugu da jinin tsarkaka, jinin waɗanda suka shaida Yesu. Da na gan ta, sai na yi mamaki ƙwarai.
7 Mbe nawe Malaika nambwila ati, “Kulwaki outang'ang'ala? Enijo kukwelesha insonga yo mugasi unu na intyanyi inu imugegele (intyanyi eyo eye mitwe musanju na galya amayembe ekumi).
Sa’an nan mala’ikan ya ce mini, “Don me kake mamaki? Zan bayyana maka asirin macen nan da dabbar da take hawa, wadda take da kawuna bakwai da ƙahoni goma.
8 Intyanyi inu walolele yaliga ilio, italio lindi woli, mbe nawe ili bhwangu okulinya okusoka mu lyobho linu litana bhutelo. Okumala kagendelela no bhunyamuke. Bhalya bhanu bhekaye mu chalo, bhalya bhanu amasina gebhwe gatandikilemo mu chitabho cho bhuanga kusoka kutelwako olufuka lwe chalo-bhalilugula bhakailola intyanyi inu yaliga ilio, ati italio woli, mbe nawe ili ayei okuja. (Abyssos g12)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
9 Okubhilikilwa kunu ni ingulu yo bhwenge bhunu bhulio no bhwengeso. Mitwe musanju ni mabhanga musanju anu omugasi oyo enyanjile ingulu yaye.
“Wannan yana bukata hankali da kuma hikima. Kawuna bakwai nan tuddai bakwai ne da macen take zama a kai.
10 Nebhyo one ni bhakama musanju. Abhakama bhatanu bhaguye, no oumwi alio, no oundi achali kuja; Omwanya ogwo akaja, kenyanja kwo mwanya mufui- la.
Sarakuna bakwai ne kuma. Biyar sun fāɗi, ɗaya yana nan, ɗayan kuma bai zo ba tukuna; amma sa’ad da ya zo, zai kasance na ɗan lokaci.
11 Intyanyi eyo yaliga ilio, mbe nawe woli italio, oyo one ni mukama wa munana; mbe nawe ni umwi wa bhalya bhakama musanju, nawe kagenda mu bhunyamuke.
Dabbar da a dā ta taɓa kasancewa, amma yanzu ba ta, ita ce sarki na takwas. Ita ɗaya ce cikin bakwai ɗin, kuma tana tafiya zuwa ga hallakarta.
12 Amayembe ekumi galiya ganu walolele ni bhakama ekumi bhanu bhachali kubhona obhulaka, mbe nawe abhabhona obhulaka kuti bhakama kwa mwanya gwe saa limwi amwi na liyanyi elyo.
“Ƙahonin nan goma da ka gani sarakuna goma ne da ba su riga sun karɓi mulki ba, amma waɗanda na sa’a guda za su karɓi iko a matsayin sarakuna tare da dabbar.
13 Bhanu abhaloma gumwi, na abhaliyana amanaga gebhwe no bhutulo ga lityanyi elyo.
Suna da manufa guda za su kuma ba wa dabbar ikonsu da kuma sarautarsu.
14 Bhalikola lilemo no mwana wa inama na kabhaiga kulwo kubha ni Latabhugenyi wa Bhalatabhugenyi no nikaja wa Bhakama- na mu mwene chabhilikiwe, chasolelwe, abheikanyibhwa.”
Za su yi yaƙi da Ɗan Ragon, sai dai Ɗan Ragon zai ci nasara a bisansu domin shi ne Ubangijin iyayengiji, Sarkin sarakuna, tare da shi kuwa kirayayunsa, zaɓaɓɓunsa da kuma amintattu masu binsa za su kasance.”
15 Malaika nambwila ati, “Amaji galya ganu walolele, Anu aliga enyanjile Malaya ulya hi bhanu, ni bhise, Amaanga na jinyako.
Sa’an nan mala’ikan ya ce mini, “Ruwayen da ka gani, inda karuwan take zama, jama’a ce, taro masu yawa, al’ummai da kuma harsuna.
16 Amayembe ekumi galya ganu walolele - ago ni lityanyi abho bhalimusoka Malaya ulya. Na bhene abhamusiga enyele na ali tuyu, na bhalilya omubhili gwaye, na nibhagulungusha mu mulilo.
Dabbar da kuma ƙahoni goma da ka gani za su ƙi jinin karuwar. Za su kai ta ga hallaka su kuma bar ta tsirara; za su ci namanta su kuma ƙone ta da wuta.
17 Kulwo kubha Nyamuanga ateemo mu myoyo jebhwe bhinu kulwo kwenda kwaye kwo kwikilishanya no kuliyana lityanyi elyo amanaga gebhwe okumutunga kukinga lunu emisango ja Nyamuanga jilikumila.
Gama Allah ya sa a zukatansu su cika nufinsa ta wurin yarda su ba wa dabbar ikonsu tă yi mulki, sai lokacin da kalmomin Allah sun cika.
18 Omugasi ulya unu wabhwene ni musi gulya omunene gunu gutungule ingulu ya bhakama bhe Chalo.”
Macen da ka gani ita ce babban birnin da yake mulki a bisan sarakunan duniya.”

< Okuswelulwa 17 >