< Yoana 14 >

1 Utekilisha omutima gwao okunyaka. Omumwikilisha Nyamuanga nyikilisha nanye.
“Kada zuciyarku ta ɓaci. Ku gaskata da Allah, ku kuma gaskata da ni.
2 Munyumba ya Lata yani bhulimo obwikalo bhafu bho kwiyanja; alibha itali kutyo, nakakubwila, enigenda okubhachumila obhwikalo kulwawe.
A cikin gidan Ubana akwai wurin zama da yawa; da a ce ba haka ba ne, da na gaya muku. Za ni can don in shirya muku wuri.
3 Alabha nikagenda okubhachumila obwikalo, enija lindi okubhakalibhisha kwanye, anu nili nemwe ona mubheo.
In kuwa na tafi na shirya muku wuri, sai in dawo in ɗauke ku ku kasance tare da ni don ku kasance inda nake.
4 Omumenya injila enuenigenda.”
Ai, kun san hanyar zuwa inda za ni.”
5 Tomaso namubwila Yesu ati,”Lata bhugenyi, chitakumenya eyo ouja; Mbe! Echitulatiki okuimenya injila?
Sai Toma ya ce masa, “Ubangiji, ba mu san inda za ka ba, to, ta yaya za mu san hanyar?”
6 Yesu namubwila ati,”Nanye injila, nechimali no bhuanga; atalio unu katula okuja ku Lata atalabhile kwanye.
Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne hanya, ni ne gaskiya, ni ne kuma rai. Ba mai zuwa wurin Uba sai dai ta wurina.
7 Alabha mumenyele anye, mwakamumenyele na Lata wani ona; Okusoka woli nokugendelela mumenyele na mwamulolele mwene.”
Da kun san ni, da za ku san Ubana ma. Daga yanzu, kun san shi kun kuma gan shi.”
8 Philipo namubwila Yesu ati.”Latabhugenyi, choleleshe Lata na kutyo ebhichimala.”
Filibus ya ce, “Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan kuwa zai biya bukatarmu.”
9 Yesu namubwila ati,” muli amwi anye mwanya bhafu, kutya utakumenya anye, Philipo? wona oyo alolele anye amulolele Lata Niki chinu owaika ati,' choleshe Lata'?
Yesu ya amsa ya ce, “Ba san ni ba, Filibus, duk da daɗewan nan da na yi tare da ku? Duk wanda ya gan ni, ai, ya ga Uban. Yaya za ka ce, ‘Ka nuna mana Uban’?
10 Mtakwikilisha kubha anye ndi mu Lata, na Lata ali mwanye? Emisango jinu enibhabwila kwemwe nitakwaika kwo bhutulo bhanila; nawe ni Lata unu ekaye mwanye oyokakola emilimu jaye.
Ba ka gaskata cewa ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina ba? Kalmomin da nake gaya muku ba na kaina ba ne. Ai, Uban da yake raye a cikina ne yake aikinsa.
11 Nyikilisha anye, ati nili mu Lata, na Lata ali amwi nanye; Nyikilisha anye kwe emilimu jani.
Ku gaskata ni sa’ad da na ce ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina. Ko kuwa ku gaskata ni saboda ayyukan banmamakin su kansu.
12 Nichimali, chimali, nabhabwila ati, oyo kanyikilisha, anye nimilimu, ejoenikola, kajikola emilimu jinu ona; na kakola nolwo emilimu minene kwo kubha enilagenda ku Lata.
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda yake da bangaskiya gare ni, zai yi abubuwan da ni nake yi. Zai ma yi abubuwa masu girma fiye da waɗannan, don zan tafi wurin Uba.
13 Chona chona mulisabwa kwa lisina lyani, enikola koleleki Lata akusibwe ku mwana.
Kuma zan yi duk abin da kuka roƙa cikin sunana, don Ɗan ya kawo ɗaukaka ga Uban.
14 Alabha mukasabwa echinu chonachona kwisina lyani elyo enikola.
Za ku iya roƙe ni kome a cikin sunana, zan kuwa yi.
15 Alabha mukanyenda, mulagwataga ebhilagilo byani.
“In kuna ƙaunata za ku yi biyayya da umarnina.
16 Na ndimusabwa Lata, abhayane Omusilisha oundi atule okwikala amwi nemwe kajanende, (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
17 Omwoyo we chimali. unu isi inu itakutula kumwikilisha omwene kwo kubha itakumulola, itakumumenya omwene. nolwo kutyo emwe, mumumenyele omwene, kubha ekaye amwi nemwe na alibhaga amwi nemwe.
Ruhun gaskiya. Duniya ba ta iya karɓarsa, don ba ta ganinsa ba ta kuma san shi ba. Amma kun san shi, saboda yana zama tare da ku zai kuma kasance a cikinku.
18 Nitalibhasiga bhene; enisubha kwemwe.
Ba zan bar ku marayu ba; zan zo wurinku.
19 Ku mwanya mutoto, isi itakundola lindi, nawe emwe omundola. Okubha anye ndi muanga, nemwe mulibha bhaanga ona.
Ba da daɗewa ba, duniya ba za tă ƙara ganina ba, amma za ku gan ni. Don ina raye, ku ma za ku rayu.
20 Ku lusiku olwo mulimenya ati anye ndi mu Lata, nemwe muli mwanye, nanye nili mwemwe
A ranan nan za ku sani ina cikin Uba, ku kuma kuna cikina, ni kuma ina cikinku.
21 Wona wona oyokagwata ebhilagilo byani no kujikola, niwe umwi unu kanyenda anye; oyo kanyenda anye kendwa na Lata wani, enimwenda eniyelesha anye kumwene kwaye.”
Duk wanda yake da umarnaina yana kuma yin biyayya da su, shi ne wanda yake ƙaunata. Wanda yake ƙaunata kuwa Ubana zai ƙaunace shi, ni ma zan ƙaunace shi, in kuma bayyana kaina gare shi.”
22 Yuda (atali Iskariyote) namubwila Yesu ati,”Lata bhugenyi, Mbe! nanye echisokelela ati owiyolesha omwene kweswe na atali kusi?
Sai Yahuda (ba Yahuda Iskariyot ba) ya ce, “Ubangiji, me ya sa za ka bayyana kanka gare mu amma ba ga duniya ba?”
23 Yesu nasubya naika ati,”Alabha wona wona akanyenda, aligwata omisango gwani. Lata wani alimwenda, nechija kweye na chilikola obwikalo bweswe amwi nage.
Yesu ya amsa ya ce, “Duk mai ƙaunata, zai yi biyayya da koyarwata. Ubana zai ƙaunace shi, za mu kuwa zo wurinsa mu zauna tare da shi.
24 Wona wona unu atakunyenda anye, atakugwata misango jani. Omusango gunu ogwomwogwa gutali gwani nawe Lata unu antumile.
Wanda ba ya ƙaunata ba zai yi biyayya da koyarwata ba. Waɗannan kalmomin da kuke ji ba nawa ba ne; na Uba ne da ya aiko ni.
25 Nagaika ganu kwemwe, omwanya guchali nikaye kwemwe.
“Duk wannan na faɗa ne yayinda ina tare da ku.
26 Nolwo kutyo omusilisha, Omwoyo mwelu, onu Lata antumile kwa lisina lyaye, alibheigisha emisango jona na alibhakola na alibhechusha jona ejo naikile kwemwe.
Amma Mai Taimako, Ruhu Mai Tsarki, wanda Uba zai aiko cikin sunana, zai koya muku kome, zai kuma tuna muku duk abin da na faɗa muku.
27 Omulembe nabhayana omulembe gwani anye. Nitakubhana lwa isi kutyo eibhayana. Mutakola emitima jemwe kulumwalumwa no kubhaya.
Salama na bari tare da ku; salamata nake ba ku. Ba kamar yadda duniya take bayarwa nake ba ku ba. Kada zuciyarku ta ɓaci kada kuma ku ji tsoro.
28 Mwoguwe ganu nabhabwiliye ati,'Enigenda jani, nenisubha kwemwe.'alabha muchisanga munyendele anye, bhakabheye na likondelelwa okubha enigenda ku Lata, okubha ni mukulu kukila amwe.
“Kun dai ji na ce, ‘Zan tafi in kuma sāke dawo wurinku.’ In har kuna ƙaunata, za ku yi farin ciki cewa za ni wurin Uba, domin kuwa Uban ya fi ni.
29 Woli namalile okubhabwila ati alibha chabhao koleleki, chibheo mwikilishe.
Na faɗa muku tun kafin yă faru, domin in ya faru, ku gaskata.
30 Nitachaika nemwe emisango mwafu, okubha omukulu wa isi inu kaja. Omwene atali na managa ingulu yani,
Ba zan ƙara yi muku magana ba, gama mai mulkin duniyan nan yana zuwa. Ba shi da iko a kaina,
31 Nawe koleleki isi ibhone okumenya ati namwendele Lata, enikola chinu Lata andagiliye anye, kutyo anaye ebhilagilo. Mwimuke na chisoke anu.
amma dole duniya ta koya cewa ina ƙaunar Uba, ina kuma yin yadda Ubana ya umarce ni. “Ku zo, mu bar nan.

< Yoana 14 >