< Abhaebrania 8 >

1 Oli ligambo linu echaika ni linu: chinage omugabhisi mukulu unu enyanjile ansi mukubhoko kwe bhulyo kwe chitebhe cha ingoma Mulwile.
Yanzu abin da muke kokarin cewa shine: Muna da babban firist wanda ke zaune a hannun dama na kursiyi mai martaba dake sammai.
2 Omwene ni mukosi wa liyema elyelu, liyema lye chimali linu Latabhugenyi ateewo, na litatuliwewona munu wona wona unu kafwa.
Shi kuwa bawa ne a wannan wuri mai tsarki, haikali na gaskiya wanda Allah ya shirya ba wani bil'adama ba.
3 Kulwokubha bhuli mugabhisi mukulu katulwao okusosha ebhiyanwa ne chogo; Kulwejo nibhusibhusi ubhe ne chinu cho kusosha.
Kowanne babban firist kuwa yana mika bayebaye da hadayu. Don haka ya kamata a sami abin hadaya.
4 Woli labha Kristo aliga ali ingulu ye chalo, omwene atakabhee mugabhisi okukila awo. Kulwokubha bhaliga bhalibhangu okusosha okulubhana ne bhilagilo.
Da a ce Almasihu yana duniya ba zai zama firist ba ko kadan.
5 Bhafulubhendelaga ebhinu bhinu bhili elengesi lye bhinu bhya mulwile, amwi lwa kutyo Musa anu aganyibhwe na Nyamuanga omwanya gunu endaga okumbaka liyema.”Lola,” Nyamuanga naikati, “Kola kutyo bhuli chinu okulubhana no lususo lunu weleshwa ingulu ye chima.”
Domin a kwai masu mika hadaya bisa ga shari'a. Suna hidimar misalin abubuwan da suke inuwar sama. Kamar yadda Allah ya yi wa Musa gargadi yayin da ya ke shirin gina Alfarwa: ''Duba'' Allah ya ce, ''kayi komai bisa ga salon da aka koya maka a bisa dutse.”
6 Nawe woli Kristo alamiye obhufubhendi bhwa kisi kwa insonga omwene ona abhee mugwatanya wa indagano yo bhwana, linu lyamalile kusimbagilisibwa kwo mulago gwo bhwana.
Amma yanzu hidimar da Almasihu ya karba ta dara tasu dukka, domin kuwa shine matsakancin muhimmin alkawari, wanda aka kammala a kan muhimman alkawura.
7 Kulwejo labha lilagano lyo kwamba lyakabhee litana esolo, niwo gutakabheewo lindi okuyenja lilagano lya kabhili.
Domin kuwa idan alkawarin fari ba shi da laifi babu anfanin neman alkawari na biyu.
8 Kulwokubha omwanya gunu Nyamuanga ejile amenya ebhikayo bhya bhanu naikati,”Lola, jinsiku ejija, kaika Latabhugenyi, 'omwanya gunu nilikola lilagano liyaya amwi na inyumba ya Israeli, na inyumba ya Yuda.
Da Allah ya sami laifi akan mutane, sai ya ce ''Zan sake sabon alkawari da gidan Isra'ila da kuma gidan Yahuza.
9 Litakubha lwalinu lilagano linu nakolele na bhesemwene olusiku lunu nabhagegele kwo kubhoko okubhatangasha okusoka munsi ya Misri. Kulwokubha bhatagendelee mwilagano lyani, anyona ntasubhile kubhakalalilwa,' kaika Latabhugenyi.
kuma ba zai zama kamar yadda nayi da kakanninku ba, kamar yadda na rike su a hannu har Na fidda su daga kasar Masar. Basu kuma ci gaba da Alkawarina ba, ni kuwa na yi watsi da su,'' inji Ubangiji.
10 Kulwokubha linu nilyo lilagano linu enikola na inyumba ya Israelijikatula jinsiku ejo,' kaika Latabhugenyi. 'enitao echilagilo chani mubhwiganilisha bhwebhwe, na enijandika mumioyo jebhwe. Enibha Nyamuanga webhwe, na bhene abhabha bhanu bhani.
Gama wanna shine alkawarin da zan yi da gidan Isra'ila bayan wadannan kwanaki, Inji Ubangiji. Zan sa shari'a ta a bakinsu in kuma rubuta ta a zuciyarsu, Zan kuma zama Allah a garesu, su kuma su zama jama'ata.
11 Bhataliigishana bhuli umwi nomwikashanya wae, na bhuli umwi no muili wae, naikati, “Mumumenye Latabhugenyi” kulwejo bhona bhalimenya anye, okusoka kumulela okukinga kumukulu webhwe.
Ba za su kuma koyar da makwabta ko yan'uwansu cewa, ''ku san Ubangiji'' gama dukkanin su za su san ni, daga karami har zuwa babba.
12 Kulwejo nilyolesha echigongo kulwebhikolwa bhyebhwe bhinu bhitali bhya bhulengelesi, ntalibhijuka ebhibhibhi bhyebhwe lindi.”
Zan kuma nuna tausayi ga ayyukan su na rashin adalci, ba kuma zan kara tunawa da zunubansu ba.
13 Kwo kwaikati “Nyaya,” alikolele lilgano lyo kwamba okubha ekokolo kokolo. Nalinu alasishe kubha ekokolo kokolo lili ayeyi okubhula.
A kan fadin ''sabo'' ya mayar da alkawarin fari tsoho. Wannan kuma da aka ambata tsoho na shirin bacewa.

< Abhaebrania 8 >