< Abhaebrania 4 >

1 Kulwejo, jichiileokubha bhalengelesi koleleki amwi mwimwe atja kubhao nolo umwi unu alabhonekana okusingwa okukingila omulago gunu chalagilwe ogwa lifungamya lya Nyamuanga.
Saboda haka, da yake alkawarin shiga hutunsa yana nan har yanzu, sai mu yi hankali kada waninku yă kāsa shiga.
2 Kulwokubha chabhee nemisango jobhwana ingulu yo kufungamya kwa Nyamuanga linu lyalasibhwe kweswe lwa Bhaisraeli kutyo bhaliga bhanalyo, nawe omusango gunu gutabhasakie bhanu bhongwaga mbalema okugwikilisha.
Gama mu ma mun ji an yi mana wa’azin bishara, kamar yadda su ma suka ji; sai dai saƙon da suka ji ba tă amfane su ba, domin waɗanda suka ji ba su karɓe shi da bangaskiya ba.
3 Kweswe, kubhanu chekilisishe neswe amwi nabho bhalingila mukufungama, Lwakutyo eyaika, “Lwakutyo nalaiye kwa lisungu lyani, Bhatalingila mukufungama kwani. “Aikile ati, nolo kutyo emilimu jona jinu nakolele jaliga jikumiye okusoka kubhwambhilo bhwe chalo.
Mu kam da muka gaskata mu ne muka shiga wannan hutu, kamar yadda Allah ya ce, “Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’” Allah ya faɗa haka ko da yake ya riga ya kammala aikinsa tun halittar duniya.
4 Kulwejo alaikile elebhe ingulu yo lusiku lwa saba, “Nyamuanga aumuye kulusiku lwa saba kubhinu bhyona akolele.”
Gama a wani wuri ya yi magana a kan rana ta bakwai cikin waɗannan kalmomi, “A rana ta bakwai kuwa Allah ya huta daga dukan aikinsa.”
5 Nalindi alaikile ati, “Bhatalingila mukuumula kwani.”
Haka kuma a nassin nan ya ce, “Ba za su taɓa shiga hutuna ba.”
6 Kulwainsonga eyo, okwambila okuumula kwa Nyamuanga bado gubhikilwe kubhandi bhanu bhalingila, nokwambila Abhaisiraeli bhamfu bhanu bhwonguhye emisango jobhwana ingulu yo kuumula kwae bhatengiye kulwokulema okungwa,
Har yanzu dai da sauran dama domin waɗansu su shiga, su kuwa waɗanda aka fara yi wa albishirin nan sun kāsa shiga saboda rashin biyayya.
7 Nyamuanga ateewo lindi olusiku lulebhe, lunu olutogwa “Lelo.” Omwene ongesishe olusiku lunu anu alomele okulabhila Daudi, unu alomele nage kwo mwanya mulela ejile amala okwaika okwamba, “Lelo labha mukongwa obhulaka bhwae, mtakola emitima jemwe kubha mikomee.”
Saboda haka Allah ya sāke sa wata rana, yana kiranta Yau, bayan wani dogon lokaci Allah ya yi magana ta bakin Dawuda, yadda aka riga aka faɗa, “Yau, in kuka ji muryarsa, kada ku taurare zukatanku.”
8 Lwakutyo Joshua abhayanile okuumula, Nyamuanga atakaikile ingulu yolusiku olundi.
Gama da a ce Yoshuwa ya ba su hutu, da Allah bai yi magana daga baya a kan wata rana dabam ba.
9 Kulwejo ichalio Isabhato yo kuumula inu ibhikilwe ingulu ya bhanu bha Nyamuanga.
Har yanzu, akwai wani hutun Asabbacin da ya rage domin mutanen Allah;
10 Kulwokubha unu kengila mukuumula kwa Nyamuanga omwenela ona aumuye okulubhana ne bhikolwa bhyae, lwakutyo Nyamuanga akolele kumwene.
gama duk wanda ya shiga hutun Allah, shi ma yakan huta daga nasa aiki, kamar yadda Allah ya huta daga nasa.
11 Kulwejo chibhe nobhwila obhwokwingila mukuumla, koleleki ataja kubhao unu alagwa mubhunyantogwa bhunu bhakolele.
Saboda haka, bari mu yi iyakacin ƙoƙarinmu mu shiga wannan hutu, don kada wani yă kāsa ta wurin bin gurbinsu na rashin biyayya.
12 Kulwokubha omusango gwa Nyamuanga nimuanga na lindi guna amanaga na guli no bhugi okukila lipanga lyona lyona linu lili nobhugi mbala ebhili. Na elisoma ndijeyi niligabhanya obhuanga no mwoyo, Na lino bhutulo bhwokumenya obhwiganilisha bhwo mwoyo nobhwikanyo bhwagwo.
Maganar Allah tana da rai, tana kuma da ƙarfin aiki. Ta fi kowane takobi mai baki biyu kaifi. Maganarsa takan ratsa har ciki-ciki, tana raba rai da ruhu, gaɓoɓi da kuma ɓargon ƙashi; har sai ta tone ainihi wane ne muke.
13 Chitalio chinu chamogelwe chinu chiselekele mubhusu bhwa Nyamuanga. Kulwejo, bhuli chinu chili abhwelu mumeso goumwi unu ali bhusibhusi chisoshe olubhala.
Babu wani abu cikin dukan halittar da yake ɓoye daga fuskar Allah. Kowane abu a buɗe yake yana kuma a shimfiɗe a idanun wanda dole mu ba da lissafi a gare shi.
14 Cheile nchibha no mugabhisi mukulu unu engiye mulwile, Yesu Omwana wa Nyamuanga, chikomeshe chigwatilile elikilisha lyeswe.
Saboda haka, da yake muna da babban firist mai girma wanda ya ratsa sama, Yesu Ɗan Allah, bari mu riƙe bangaskiyan nan wadda muke shaidawa da ƙarfi.
15 Kulwokubha chitana mugabhisi mukulu unu atakutula kuchisasila kulwobhulenga bhweswe, nawe omwene kunjila jona ona aliga nalegejwa lweswe, nolo kutyo omwene aliga atana bhibhibhi.
Gama babban firist da muke da shi ba marar juyayin kāsawarmu ba ne, amma muna da wanda aka gwada ta kowace hanya, kamar dai yadda akan yi mana, duk da haka bai yi zunubi ba.
16 Nachifogele kwa libhasi kuchitebhe che chigongo, koleleki chifwilwe echigongo na chibhone echigongo chokuchisakila mumwanya gwo bhukene.
Saboda haka sai mu matso kusa da kursiyin alheri da ƙarfi zuciya, don mu sami jinƙai mu kuma sami alherin da zai taimake mu a lokacin bukata.

< Abhaebrania 4 >