< Ebhikolwa bhya Jintumwa 11 >

1 Jintumwa na bhaili bhalya bhaliga bhali eyo yudea nibhongwa ati abhanu bha Maanga one bhagulamie omusango gwa Nyamuanga.
Yanzu Manzani da 'yan'uwa wadanda suke cikin Yahudiya suka ji cewa al'ummai ma sun karbi maganar Allah
2 Petro ejile aja eyo Yerusalemu, echise cha bhanu bhanu bhaliga batendelwe nibhamba okumugaya, nibhaika,
Lokacin da Bitrus ya je Urushalima, wadanda suke na kaciya suka zarge shi;
3 “ugwatene na bhanu bhanu bhatatendelwe no kulya nabho!”
suka ce, “Ka hada kai tare da mutane marasa kaciya kana ci tare da su!”
4 Mbe nawe Petro namba okwelesha kutyo gabhonekene mu bhwima; naika,
Amma Bitrus ya fara bayyana masu dalla-dalla; ya ce,
5 “Naliga ninsabhwa mu musi gwa Yafa, Mbe nindola ebhilolo bhye chinu chinu chaliga nichika lwo mwenda munene nigwika okusoka mu lwile ku nsonde yagwo jone enna. echinu echo nichika Kwanye.
Ina addu'a a cikin birnin Yafa, sai na ga wahayi game da taska yana saukowa, kamar babban mayafi da aka saukar daga sama ta kusurwan nan hudu. Ya sauko gabana.
6 Ninchilolelela no kuchiganilisha. Nindola jityanyi eja magulu gana jinu jikae kuchalo, na jityanyi ja Ibhala na bhinu ebhikwesa na jinyonyi ja mulutumbha.
Na zura masa ido kuma na yi tunani a kansa, na ga dabbobi masu kafa hudu na duniya, miyagun dabbobi, da masu rarrafe, da tsuntsayen sama.
7 Mbe ninungwa Obhulaka nibhwaika nanye, “imuka Petro ubhage na ulye!”
Sai na ji murya tana ce da ni, “Tashi, Bitrus, yanka ka ci.”
8 Ninaika,'jitali kutyo, Latabugenyi, mukanwa yani chichaliga kwingilamo chinu chona chona chinu chitali chelu amwi chijabhi”
Na ce, “Ba haka ba, Ubangiji: gama babu abu mara tsarki ko mai kazanta da ya taba shiga bakina.”
9 Mbe nawe Obhulaka nibusubhya lindi okusoka mu lwile, chinu Nyamuanga alasishe kubha chelu, wasiga kuchibhilikila chijabhi,
Amma murya ta amsa kuma daga sama cewa, “Abin da Allah ya kira mai tsarki, kada ka kira shi mara tsarki.”
10 Gunu gwabhonekene kwiya ngendo esatu, na bhuli chinu nichigegwa lindi mulwile
Wannan ya faru sau uku, sai dukan komai ya koma sama.
11 Lola, omwanya ogwo bhanu bhasatu bhaliga bhemeleguyu imbhele ya inyumba ilya munu chaliga chili; bhatumwa okusoka Kaisaria okuja Kwanye.
Nan da nan sai ga mutane uku tsaye a gaban gidan da muke; an aike su daga Kaisariya zuwa gare ni.
12 Mwoyo nambwila okugenda nabho, na nasiga okutasikana nabho Bhanu bhalume mukaga nibhagenda amwi nanye na nichigenda ku nyumba yo munu umwi
Ruhun ya umurce ni in tafi tare da su, ba tare da nuna banbanci game da su ba. Yan'uwan nan shida sun tafi tare da ni, sai muka shiga gidan mutumin.
13 Achibhwilie kutyo amulolele malaika emeleguyu mu nyumba yae naika,” niuntume nigende Yafa nimulete Simoni unu lisina lyae elindi ni Petro.
Ya fada mana yadda ya ga mala'ika tsaye a cikin gidansa yana cewa “Aiki mutane zuwa Yafa, su kirawo Saminu wanda ake kira Bitrus.
14 Kajo kwaika emisango kwawe kwibhyo oujo okukisibhwa awe na inyumba yao.”
Zai gaya maku sakon da za ku sami ceto kai da dukan gidanka.”
15 Nejile namba okwaika nabho, Mwoyo Mwelu nabhajako lwa kutyo ejile kwiswe mu bhwambilo.
Da na fara magana da su, Ruhu Mai Tsarki ya sauko akansu kamar yadda ya sauko mana tun da farko.
16 Enichuka emisango ja Latabugenyi lwa kutyo aikile, Yohana abhatijishe kwa manji; Nawe omuja okubhatijibhwa kwo Mwoyo Mwelu.”
Sai na tuna da maganar Ubangiji, yadda ya ce,”Hakika Yahaya ya yi baptisma da ruwa, amma ku za a yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki.”
17 Alabha one Nyamuanga asosishe ebhiyanwa lwa kutyo achiyanile eswe anu chekilisishe mu Latabugenyi Yesu Masiya, anye nanye ga unu enitula okumuganya Nyamuanga?
To, idan Allah ya yi masu baiwa kamar yadda ya yi mana yayin da muka bada gaskiya ga Ubangiji Yesu Almasihu, wane ni da zan yi jayayya da Allah?
18 Bhejile bhongwa amasango ago, bhatasubhishe, nawe bhamusimile Nyamuanga no kwaika, Nyamuanga asosha okuta kwa bha maanga one.”
Da suka ji wadannan abubuwa, suka rasa ta cewa, amma suka daukaka Allah suka ce “Ga al'ummai ma Allah ya basu tuba zuwa rai.”
19 Mbe abhekilisha bhanu Jinyako jambie mu lufu lwa Stephano bhanyalambukile okusoka mu Yerusalemu -abhekilisha bhanu bhajie kula kukinga Foinike, Kipro na Antiokia. Bhabhabhwilie emisango ja Yesu enyele-ela mu Bhayaudi na ati atalio oundi wona wona.
Sai wadanda suka warwatsu saboda tsananin da ya bi bayan mutuwan Istifanas, suka yadu har zuwa Finikiya, Kuburus da Antakiya, amma suka yi wa'azin Yesu ga Yahudawa kadai.
20 Mbe nawe abhandi bhebhwe ni bhanu abhasoka Kipro na Krene, bhejile Antiokia no kwaika na Bhayunani no kumulasha Latabugenyi Yesu.
Amma wadan sunsu, mutane daga Kuburus da Kurane, suka zo Antakiya suka yi magana da hellenawa, suna yi masu wa'azin Ubangiji Yesu.
21 No kubhoko kwa Latabugenyi kwaliga kuli amwi nabho, na bhanu bhafu bhekilisishe no kumuindukila Latabugenyi.
Kuma ikon Ubangiji yana tare da su, har mutane da yawa suka gaskata kuma suka juyo wurin Ubangiji.
22 Emisango jebhwe nijikingila mu matwi ga Ikanisa inu yaliga ili Yerusalemu: Mbe nibhamtuma Barnaba agende Antiokia.
Labari game da su ya iso kunnen ikilisiya da ke Urushalima: sai suka aika da Barnaba zuwa can Antakiya.
23 Ejile aja no kulola ebhiyanwa bhya Nyamuanga akondeywe; no kubhatamo omwoyo bhona ati bhasigale na Latabugenyi mu mioyo jebhwe.
Da ya iso kuma ya ga kyautar Allah, sai ya yi farinciki; ya karfafa su dukka su kafu cikin Ubangiji da dukan zuciyar su.
24 Kulwo kubha aliga ali munu wa bhwana na ejusibhwe na Mwoyo Mwelu ne likilisha lya Bhanu bhafu nibheyongesha ku Latabugenyi.
Domin shi mutumin kirki ne, cike kuma da Ruhu Mai Tsarki da bangaskiya, sai mutane da yawa suka karu ga Ubangiji.
25 Okumala Barnaba ajie Tarso okumulola Sauli.
Sai Barnaba ya tafi Tarsus domin ya nemi Shawulu.
26 Ejile amubhona, namuleta Antiokia. ejile amala mwaka gumwi mkobhe nibhekofyanya amwi na likanisa no kwi- igisha bhanu bhafu. Abheigisibhwa kwo lugendo lwo kwamba niwo nibhabhilikilwa abhakilisto eyo Antiokia.
Da ya same shi, ya kawo shi Antakiya. Ya kasance, shekara guda suna taruwa tare da ikilisiya suka koyar da mutane da yawa. A Antakiya ne aka fara kiran almajiran Krista.
27 Mu naku jinu abhalagi nibhatelemuka okusoka mu Yerusalemu nibhakinga Antiokia
A cikin kwanakin nan wadansu annabawa daga Urushalima suka zo Antakiya.
28 Oumwi webhwe katogwa Agabho ndyo lisina lyae, nemelegulu nelesibhwa na Mwoyo ati oguja okubhao omweko mwafu muchalo Chona. Jinu jabhonekene mu mwanya gwa jisiku ja Klaudio.
Daya daga cikinsu, mai suna Agabas ya mike tsaye yayi magana da ikon Ruhu cewa za a yi tsanani fari ko'ina a duniya. Wannan ya faru ne a zamanin Kalaudiya.
29 Kulwejo, abheigisibhwa, bhuli munu lwa kutyo aliga nabhona, nibhalamula okusila ebhinu byo kubhasakila abhanu bhanu bhaliga mu Bhuyaudi.
Sai, almajiran, suka dau niyya kowa gwargwadon karfinsa, su aika wa 'yan'uwa da ke Yahudiya da taimako.
30 Bhakolele kutya, bhatumile Barnaba na Sauli mu mabhoko gebhwe okubhasilila Jimpilya.
Suka yi haka; sun aika wa dattawa da kudi ta hanun Barnaba da Shawulu.

< Ebhikolwa bhya Jintumwa 11 >