< 1 Timotheo 5 >

1 Wasiga okulundumila omukaruka. Tali umusimbagilishe omwoyo kuti ni esomwana. Nusimbagilishe omwoyo abhasigaji kuti ni bhamula bhanyu.
Kada ka tsawata wa dattijo, sai dai ka gargaɗe shi a matsayinka. Ka ɗauki samari a matsayin’yan’uwanka,
2 Usimbagilishe omwoyo abhagasi abhakokolo kuti nibha nyokomwana, na abhagasi bhanu bhachali kwikula bhabhe kuti bhayala bhanyu kwisima lyona.
tsofaffin mata kuwa sai ka ce uwaye,’yan mata kuma a matsayin’yan’uwa da matuƙar tsarki.
3 Nuyane echibhalo abhagasi abhafwilwa, bhanu bhafwiliwe chimali mali.
Ka girmama gwauraye waɗanda suke cikin bukata ta ainihi.
4 Nawe omugasi omufwilwa akasanga ali na abhana na abhechukulu, bhasige okwamba bhakole jinu jiile okusakila emisi jebhwe. Bhakakola kutyo abhaliya abhebhusi bhebhwe na bhajaji bhwebhwe, nejo kutyo nijo ejikondelesha Nyamuanga.
Amma in gwauruwa tana da’ya’ya ko jikoki, to, sai su fara koyon yin ayyukan addininsu ga danginsu, ta haka za su sāka wa iyayensu da kakanninsu, gama wannan yakan gamshi Allah.
5 Omugasi omusigwa ni unu asigilwe kuluyando wenyele. Omugasi nkoyo ubhwisige bhwaye bhuli ku Nyamuanga. Omwene nsiku jona atulile kwisabhwa no okulembeleja mungeta na mumwisi.
Gwauruwa wadda ba ta da kowa da zai taimake ta, za tă sa zuciyarta ga Allah, tana roƙo da addu’o’i dare da rana gare shi don taimako.
6 Nolwo jili kutyo, omugasi unu ekaye kwo okunyenyega afuye, nolwo kutyo kalibhata ali muwanga.
Amma gwauruwar da take zaman jin daɗi, matacciya ce tun tana da rai.
7 Mbe ulashe amagambo ganu koleleki abhanu bhasiga okwikujula.
Ka umarce su game da waɗannan abubuwa, don su kasance marasa abin zargi.
8 Tali omunu akabhula okusakila abhaili bhaye, muno muno abhaika owaye, omunu oyo alemele elikilisha na ni mubhibhi okukila unu atekilisishe.
In wani bai kula da danginsa ba, musamman iyalinsa na kurkusa, ya mūsunta bangaskiya ke nan, ya kuma fi marar ba da gaskiya muni.
9 Mbe omugasi unu afwiliwe omulume, andikwe muchitabho cha abhasigwa akakingya myaka makumi mukaga, na aliga atwalibhwe na mulume umwi.
Kada a lasafta gwauruwa cikin jerin gwauraye sai ta wuce shekara sittin, ta kuma yi zaman aminci ga mijinta,
10 Na nibhusi bhusi abhe amenyekene ati ebhikolwa bhaye nibhyakisi, achumaga abhana, amo aliga nakumilila abhagenyi, amo aliga nosha amagulu ga abhekilisha, amo asakilaga bhanu bhaliga bhali munyako, hamo aliga nesosha kumulimu gwona gwona ogwekisi.
aka kuma santa sosai saboda ayyuka masu kyau, kamar renon’ya’ya, da karɓan baƙi, tana yi wa tsarkaka hidima, tana taimakon waɗanda suke cikin wahala tana kuma ba da kanta ga yin kowane aikin mai kyau.
11 Nawe abhagasi abhafwila bhanu bhachalimo obhuyalakaji, utabhandika mulwandiko lwa abhagasi abhafwila. Kulwokubha bhakanambaalila ejo omubhili okutasikana na Kristo, nibhenda okutwalwa.
Game da gwauraye masu ƙuruciya kuwa, kada ka sa su cikin wannan lissafi. Gama sa’ad da sha’awar jikinsu ta kāsa daurewa game da wa’adin da suka yi da Kiristi, sai su so yin aure.
12 Kunjila eyo abhengila muntambala, okubha abhatambuka okwisosha kwebhwe okwa kubhwambilo.
Ta haka suna jawo wa kansu hukunci, saboda sun karya alkawarinsu na farko.
13 Na abhengila muntungwa yo obhulenga. Nibheinda inda bhuli nyumba. Itali ati ni bhalenga ala, tali abhabha bhalomi bha abhanu no kwiingisha mumisango ja abhandi.
Ban da haka, sukan koyi zaman banza, suna zirga-zirga gida-gida. Ba kawai sun zama masu zaman banza ba, har ma sun zama masu gulma da masu shisshigi, suna faɗin abubuwan da bai kamata su faɗa ba.
14 Kulwejo anye enenda abhagasi bhanu bhachali bhatwalwe, bhebhule abhana, bhombake emisi jebhwe, koleleki chitayana omusoko omwanya ogwo okuchitonganya chikakola ebhibhi.
Saboda haka ina ba wa gwauraye masu ƙuruciya shawara su yi aure, su sami’ya’ya, su lura da gidajensu kada kuwa su ba abokin gāba zarafin ɓata suna.
15 Kulwokubha abhandi bhaindukiye ku Syetani.
Waɗansu dai sun riga sun bauɗe sun bi Shaiɗan.
16 Labha omugasi wona wona omwikilisha ekaye na abhagasi abhafwilwa, mbe nabhasakile, koleleki likanisa lyasiga okukubhwa, koleleki litule okusakila abhasigwa chimwi chimwi.
In mace mai bi tana da gwauraye a iyalinta, ya kamata tă taimake su, kada tă bar wa ikkilisiya wannan nauyi, domin ikkilisiya ta sami zarafin taimakon gwaurayen da suke da bukata ta ainihi.
17 Mbe abhakaluka bhanu abhatangasha kisi mubhayane echibhalo kwiya kabhili, muno muno bhanu abhakola emilimu jo okwiyigisha Omusango gwa Nyamuanga.
Dattawan da suka bi da al’amuran ikkilisiya da kyau sun cancanci girmamawa ninki biyu, musamman waɗanda aikinsu wa’azi ne da kuma koyarwa.
18 Kulwokubha Amandiko agaika ati, “Wasiga okubhoya ing'a omunwa ukasanga niyo nitaja taja obhulo akatungu ka liula,” no omukosi we emilimu jiile okuyanwa omuyelo gwaye.”
Gama Nassi ya ce, “Kada ka sa wa bijimi takunkumi yayinda yake sussukar hatsi,” da kuma, “Ma’aikaci ya cancanci hakkinsa.”
19 Wasiga okulamila intongana yo omukaluka ukasanga bhatabhao bhamasaidi bhabhili hamo bhafu.
Kada ka saurari ƙara game da dattijo sai da shaidu biyu ko uku.
20 Nugonye bhanu abhakola ebhibhibhi imbele ya abhejabho koleleki bhanu bhachali okukola kutyo amo bhobhaye.
Amman waɗannan dattawa waɗanda suke yin zunubi kuwa sai ka kwaɓe su a gaban jama’a, don saura su ji tsoro.
21 Enikulagilila chimwi imbele ya Nyamuanga, na imbele ya Yesu Kristo, na bhamalaika abhasolwa, ugabhike amalagililo ganu obhutabha na solole yona yona, na utakola musango gwona gwona kwo okusolola.
Na gama ka da Allah, da Kiristi Yesu, da kuma zaɓaɓɓun mala’iku, ka kiyaye waɗannan abubuwa ƙwarai da gaske, kada ka nuna bambanci.
22 Utatelakoga omunu wonawona amabhoko bhwangu bhwangu. Wasiga okwiswasha muchibhibhi cho omunu undi. Jikwiile witunje omwene ubhe wekisi.
Kada ka yi garajen ɗibiya hannuwa, kada kuma ka yi tarayya a cikin zunuban waɗansu. Ka kiyaye kanka da tsarki.
23 Utanywaga amanji genyele. Ukasiga amanji, unywega nomulamba mutoto kulwa injuno ya inda na amalwaye gawo aga bhuli mwanya.
Ka daina shan ruwa kaɗai, yi amfani da ruwan inabi kaɗan saboda cikinka da kuma yawan rashin lafiyarka.
24 Ebhibhi bhya abhanu abhandi jili abhwelu na jimenyekene, jelabhileyo mundamu. Nawe ebhibhi ebhindi ebbhisoka inyuma.
Zunuban waɗansu mutane a fili suke, suna shan gabansu zuwa hukunci; zunuban waɗansu kuwa sukan bi su a baya.
25 Nikwo kutyo ona, emilimu ejindi ejekisi ejimenyekana bhwangu, nawe nolwo ejindi jitakwiseleka.
Haka ma ayyuka nagari a fili suke, ko ba ma a fili suke ba, ba a iya ɓoye su.

< 1 Timotheo 5 >