< Salmi 132 >

1 Cantico di Maalot RICORDATI, Signore, di Davide, E di tutte le sue afflizioni.
Waƙar haurawa. Ya Ubangiji, ka tuna da Dawuda da kuma dukan irin wuyan da ya jimre.
2 Come egli giurò al Signore, [E] fece voto al Possente di Giacobbe, [dicendo: ]
Ya yi rantsuwa ga Ubangiji ya kuma yi alkawari ga Maɗaukaki na Yaƙub cewa,
3 Se io entro nel tabernacolo della mia casa, Se salgo sopra la lettiera del mio letto;
“Ba zan shiga gidana ko in kwanta a gado ba,
4 Se do alcun sonno agli occhi miei, [O] alcun sonnecchiare alle mie palpebre;
ba zan ba wa idanuna barci ba, ba gyangyaɗi wa idanuna,
5 Infino a tanto che io abbia trovato un luogo al Signore, Degli abitacoli al Possente di Giacobbe.
sai na sami wuri wa Ubangiji, mazauni domin Maɗaukaki na Yaƙub.”
6 Ecco, noi abbiamo udito [che l'Arca era stata] nella [contrada] Efratea; [Poi] la trovammo ne' campi di Iaar.
Mun ji haka a Efrata, muka yi ƙaro da shi a filayen Ya’ar,
7 Entriamo negli abitacoli del Signore; Adoriamo allo scannello de' suoi piedi.
“Bari mu tafi wurin zamansa; bari mu yi sujada a wurin sa ƙafafunsa,
8 Levati, Signore; Tu, e l'Arca della tua forza, [per entrar] nel tuo riposo.
ka tashi, ya Ubangiji, ka kuma zo wurin hutunka, kai da akwatin alkawarin ƙarfinka.
9 I tuoi sacerdoti sieno rivestiti di giustizia, E giubilino i tuoi santi.
Bari a suturta firistocinka da adalci; bari tsarkakanka su rera don farin ciki.”
10 Per amor di Davide, tuo servitore, Non negare al tuo unto la sua richiesta.
Saboda Dawuda bawanka, kada ka ƙi shafaffenka.
11 Il Signore giurò verità a Davide, E non [la] rivocherà, [dicendo]: Io metterò sopra il tuo trono del frutto del tuo ventre.
Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin zuriyarka zan sa a kan kursiyinka,
12 Se i tuoi figliuoli osservano il mio patto, E la mia testimonianza, che io insegnerò loro; [Essi], e i lor figliuoli in perpetuo, Sederanno sopra il tuo trono.
in’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari da farillan da na koya musu, to’ya’yansu maza za su zauna a kan kursiyinka har abada abadin.”
13 Perciocchè il Signore ha eletta Sion; Egli l'ha gradita per sua stanza, dicendo:
Gama Ubangiji ya zaɓi Sihiyona, ya so ta zama mazauninsa,
14 Questo [è] il mio riposo in perpetuo, Qui abiterò; perciocchè [questo è il luogo che] io ho desiderato.
“Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin; a nan zan zauna ina mulki gama ina son ta,
15 Io benedirò largamente la sua vittuaglia; Io sazierò di pane i suoi poveri.
zan albarkace ta da tanade-tanade masu yawa; matalautanta za su ƙoshi da abinci.
16 E vestirò i suoi sacerdoti [di vesti] di liberazione; E i suoi santi giubileranno in gran letizia.
Zan suturta firistocinta da ceto, tsarkakanta kuma kullum za su rera don farin ciki.
17 Quivi farò germogliare un corno a Davide; E terrò accesa una lampana al mio unto.
“A nan zan sa ƙaho ya yi girma wa Dawuda in kuma kafa fitila saboda shafaffena.
18 Io vestirò i suoi nemici di vergogna; E la sua benda reale fiorirà sopra lui.
Zan suturta abokan gābansa da kunya, amma rawanin da yake a kansa zai yi ta walƙiya.”

< Salmi 132 >