< Giobbe 25 >

1 Bildad il Suchita prese a dire:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 V'è forse dominio e paura presso Colui Che mantiene la pace nell'alto dei cieli?
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Si possono forse contare le sue schiere? E sopra chi non sorge la sua luce?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Come può giustificarsi un uomo davanti a Dio e apparire puro un nato di donna?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 Ecco, la luna stessa manca di chiarore e le stelle non sono pure ai suoi occhi:
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 quanto meno l'uomo, questo verme, l'essere umano, questo bruco!
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”

< Giobbe 25 >