< Luka 8 >

1 Aiituile tungo ikupi u Yesu akandya kulongola muisali numukisali nia kulikuli, akazitanantwa inkani ninzaa nia utemi wang'wi Tunda na nikumi na ibili aialongoe palung'wi nung'wenso,
Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
2 kuu iasungu niang'wi aiagunilwe kupuma kumakoro nimabii nindwala nigiza, ai Mariamu naiwitagilwe Magdalena naupumiigwe iamitunga mupungati.
da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
3 Yoana musungu wang'wa Kuza numukulu wang'wa Herode, Susana, nia sungu niagiza idu, aiapumilye imaintu ao ienso.
Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
4 Matungo inino umilondo wa antu kilingila palung'wi, akiziakole ni antu naiazile kitalakwe muisali kulikuli, akaligitwa nienso kutumila ipyani.
Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
5 Umutemeli aiwendile kutemela imbeu, nautuile kutemela imbeu ing'wi nianso yikagwila pampelo a nzila yikapanangilwa nimigulu ni nyunyi niamigulya ikailya.
“Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
6 Imbeo inzuya aiigwee milolo migulya, numitalagwe naiipumile nukukula imili ikaola kunsoko aikutile utotu totu.
Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
7 Imbeu niingiza aiigwei mumiti namija, ni miti nanso ikakula palung'wi nimbeu nianso yikatunyiligwa.
Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
8 Ingi imbeu ningiza naigwie milolo niza yikatuga uilo hangi magana idu, U Yesu akalunga inkani izi akahumbula ululi, “Ulihi nukete iakulyu ije.”
Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
9 Hangi iamanyisigwa akwe ikamukolya insoko apyaniao.
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
10 U Yesu akaaila mupewe ilyoma nukumanya ukulu wa mutemi wa utemi wang'wi Tunda, hangi iantu idu akumanyisigwa du kumpyani, ingi angaona, alekekuona niakija aleke kulinga.”
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
11 I yi yiyi ng'wao apyani i yi. Imbeu lukani lang'wi Tunda.
“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
12 Imbeu niing'wi niingwie mupelopelo anzila ingi wawo antu niija ulukani, umubii umulugu wikalohula kuli kupuma mukolo, ingi aleke kuhuila nukugwigwa.
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
13 Ingi izo niigwie mitalagwe ingi antu nianso niija uluka nukulupokela kuulowa ingi agila imile ihi, ihuila udu kumatungo nimakupi ni matungo amageng'wa ingwiza.
Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
14 Imbeu izo niigwie mumija ingi antu niija ulukani, ingi aloilwe kukula ilingilwa nu ugoli, nuuza walikalo aya ingi shaituga imatunda.
Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
15 Ingi imbeu izo naigwie milolo niza wawa antu niapolo nikolo ninza, angaije ulukani iluambila likatula lupanga nukutuga indya kulindila.
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
16 Ingi itungili kutile ata nung'wi nukusonsa intala nukumikunikila ni bakuli ang'wi kumiika pihi akitanda kuika migulwa ya ntala hangi ungwiao nukingila ahume kumiona.
“Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
17 Hangi gwa kutile nikukipiha nishakikumanywa ang'wi nikaunkunku iki nishakikumanywa nikikoli muwelu.
Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
18 Ingi tula ukoli uza unutegeye kunsoko nukite kitalakwe ukungeligwa itai. Uyu numugila ata nikinino ukite kikuholwa.”
Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
19 Matungo unyinya wang'wa Yesu nianyandugu akwe akiza kitalakwe shanga aihahugee kunsoko amilundo nu antu.
Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20 Ingi akailwa, “Unyinya ako nialuna ako akoli apo kunzi atakile kuona uewe.
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
21 Ingi u Yesu akasukilya akalunga uiane nialuna ane awaniilija ulukani lang'wi Tunda nukulugomba.”
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
22 Aiipumie luhiku lung'wi imahiku nanso u Yesu nia manyisigwa akwe aianakie mibini, akaaila kupute kitumbi la kabili kuluzi, ikanonelya ibini lao.
Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
23 Naiandilye kuhega, u Yesu akalala utulo, nung'wega ukatula leta imaingo, ni mabini ao ikatulizula imazi.
Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
24 Ingi iamanyisigwa akwe akiza kitalakwe uumuusha, nukulunga, tata mukulu. Tata mukulu kukoli kakupi kusha. Akauka nukuukenela ung'wega imaingo amazi akakilaja. Ikatulia.
Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
25 Hangi akaaila, uhuiili wanyu ukoli pii? Akogopa, ikakuilwa, ikatuitambulya ung'wi numuya. Uyu nyinyu nukulagilwa ung'wega ni mazi akumukulya?
Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
26 Aiapikile kukisali kaku Gerasini nikoli ipande kunyuma ang'wa Galilaya.
Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
27 U Yesu nausimile nukupambata pihi, muntu kupuma mukisali akatankana nung'wenso umuntu nuanso aukite ngulu ya kiti.
Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
28 Naumuine u Yesu akalila kululi, nukugwa pihikuntongela akwe. Ululi nulukulu akalunga, tendile uli kitalako, u Yesu ng'wana wang'wi Tunda nukoli migulya? Kulompa uleke kumpa ulwago unene.
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
29 U Yesu akamiila ikolo nibii ihege kumuntu nuanso, kunsoko aizimukite ata atungwe indigi nukutunyingwa, nukuikwa pihi ulindilwa, akabadula ifungo nukutalwa nia mintunga mumbuga.
Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
30 U Yesu akamukolya ilina lako winyinyu? Akasusha akalunga, “Legiono” Kunsoko iamintunga idu niingie kitalakwe.
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
31 Ikalongoleka kumupepelya leka kuuzunsa kweni mikombo. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
32 Ilundo la ngulima ailikudima migulya mulugulu, akamlompa alekele ingile kung'wanso mungulima. Akaagompya kituma uu.
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
33 Ingi iamitunga ikahega kumuntu ikalongola mungulima ilondo langulima likamanka migunguda mlugulu numulizi ikalimansila mumo.
Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
34 Iantu naiakudima ingulima nai aine itulekile ikamaka ikaaila ianyakisali nikunzi isali naiapilimile.
Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
35 Iantu naiigule nanso ikalongola kugoza nikigee, ikaza kung'wa Yesu ikamuona umuntu naukite iamintunga ikamuteela. Aiwitungile ung'wenda iza akizukete ni mahala izi, akikie mumigulu ang'wa Yesu, ikakuilwa.
Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Kululo ung'wi ao nauine akaaila niangiza umuntu uyu nautawe nimintunga naugunilwe.
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
37 Iantu ihi nia mukisali kang'wa wa Gerasi nimatumbi naiapilimiye ikamolompa u Yesu ahege kitalao kunsoko aukete uoa ukulu. Akingila mibini akasuka.
Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
38 Umuntu nuanso naupumilwe numintunga akamupepelya u Yesu alongole nung'wenso, ingi u yesu akamuila alongole nukulunga.
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
39 “Suka munyumba ako na ualye ayo ihi ni Tunda ukutendee” Uyu umuntu akahega, akatanantya uko muisali yihi aya ihi nu Yesu naiwitumile kunsoko akwe.
“Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
40 Nu Yesu akasuka, umilundo ukamusingiilya kunsoko ihi aiamulinde.
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
41 Goza akoza muntu ung'wi aiwitangwa Yairo ung'wi wao wa kulu wa mikumbikilo, Yairo akagwa mu magulu ang'wa Yesu nukumupepelya alongole munyumba akwe,
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
42 kunsoko aukete ung'wana numunanso ung'wi du naukete imyaka ikumi na ubili, aukole inino nukusha. Naulongoe, umilondo aiwitunyiye kitalakwe.
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
43 Umusungu aiwipuma isakami imyaka ikumi na ubili aukoli hapa autumie impia yihi muaganga ingi kutile naumugunile ata nung'wi.
A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
44 Auzile kunyuma ang'wa Yesu nukuamba ung'wenda mumpelo akwe, hapou isakami ikahila.
Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
45 U Yesu akalunga, “Nyinyu numambile? Naiahitile ihi u Petro akalunga, mkulu, umilondo wa antu winda kusunta nukuutambula.
Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
46 Ingi u Yesu akalunga, muntu ung'wi aumambile kunsoko aimine ingulu ipumile kitalane.”
Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
47 Umusungu nauine shanga ukupiha naiwitumile, akatula kagata, akagwa pihi pang'wa Yesu akatanantwa muantu ihi kunsoko naiituile amuambe nukumuguna hapou.
Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
48 Ingi akalunga kitalakwe, “Munanso uhuili wako ukulu wa wakutenda utule wimupanga. Longola kuuza.”
Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
49 Naulongolekile kulunga, umuntu ung'wi akaza kupuma munyumba amukulu wa mitekeelo akalunga, “Munanso ako ukule likakumunyoma ung'walimu.
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
50 U Yesu naiwigwe iti, akasukilya, “Uleke kogopa du Huila ukugunika.”
Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
51 Hangi naiwingie munyumba nanso, shanga ulekee muntu wihi kingila palung'wi nung'wenso, ingi Petro, Yohana, nu Yakobo, ihe akwe nua munanso, nu nyinya akwe.
Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
52 Iantu ihi aiakulila nukupumya uluili kunsoko akwe, hangi akalunga, tekikukulya iogo, sangu kule, ingi ulae tulo du.
Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
53 Ingi ikamuheka kuzalau akizi aini ingi ukule.
Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
54 Ingi nuanso, akamuamba umunanso umukono, akitanga kululi akalunga, mung'enya uka.”
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
55 Ikolo akwe ikamusukila, nukuuka matungo yayo. Akalagelya apege kintu kihi alye.
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
56 Ialeli akwe ikakuilwa, ingi akaalagelya alekekumuila muntu iki nakipumie.
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.

< Luka 8 >