< Luka 16 >

1 U Yesu akaaila hange eamanyisigwa akwe, “Aukole muntu ung'wi mgole aukekete, eandiki, na auewe kina umuandiki nuanso ukusapatilya insao yakwe.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 Kuite umugole akamiitanga, akamuila, ntuni ekeite nekija kitalako? Pumya ualya wauandiki wako, kunsoko shangaukutu umuandiki hange.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 Nuanso umuandiki wikatambula munkolo akwe, ntende ule indogoilyo umukulu wane wakanihegelya uwitumi wane nuaundeki? Numugila anga nguluyakulema nukulima kuona minyala.
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Mine nekituma kuite anganahegigwa muitumi wane nuauandeki eantu ansingilye munyumba yao.
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 Mukuili wikaitanga awa niadaigwe numukulu wakwe, kela ung'wi aa akamuila nuakwanza, udaigwe keasike numukulu wane?
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 Wekalunga ipimo mia moja niyamakuta wikamuila hola ehati ako ikie halaka andike amusini!
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Wikamuila numuya nuewe udaigwe kiasike? Wikalunga ipimo mia moja niyautu wa ngano! Wikamuila hola ihati ako andike themanini.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 Umukulu nuanso wikamulumbilya umuandiki dhalimu kunsoko naumutende kuelewa. Kuite ina aukumbigulu uwu akete uelewe wedu ituma kuhugu neantu nkeka ao kulila neele eana neawelu. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 Nunene kumuila mitendele kehumba shuya kunsao ya ubee nsoko anga ahita kigela amusingilye mulikalo lukale. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 Uyu numuhuili kueke nekinino kukila eze muhuili nukueke nekekolo ga nuyu numube kueke nekenino ezemubee nukueke nekekuluga.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Ang'wi unyenye shangaaemiahueli kunsao naube nyenyu nukumuhuila munsao natai?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 Hangi ang'wi shaemiahueli kitumila ensao amuntu numugiza nyenyu nuekamupa unyenye nanyu?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Kutile umitumi nuhumile kuitumila eakulu abeele kundogoelyo ukumubepelwa ung'wi nukumulowa numungiza, ang'wi ukuambikana nuyu kumumela numungiza. Shamuhumile kumitumela Itunda ninsao.”
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Inge i Mafarisayo naeaeze aloilwe impia aiigulye nanso ehi ekamumela.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Hange wikaaela, “Unye nyenye nemikulya kutai ntongeela aantu, kuite Itunda uilengile inkolo yanyu. Kunso nelekuigwe kuantu iziibe ndongela ang'wi Tunda.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Ilago nianyakedagu aelekole kupuma kung'wa Yohana nauzile. Kupuma imatungo yayo, impola ninziza niyautemi wang'wi Tunda yetanantigwa, hange kila umuntu wegema kiingelya kungulu.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Kuite itotu ilunde nihe kuhegigwa kukila atauandeki nuung'wi nuilago kuula.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 Uyu nukumuleka umusungu wakwe nukutina musungu mungiza ugooye, nuyu nukumutina uyu nulekilwe numugoha nung'wenso ugooye.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Aukole muntu ung'wi mugole aewitugala ang'wenda alagi azambalao nekitani nikeza hange aeezoloilo kila uluhiku kuugole wakwe nuukulu.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Hange numuhimbe ung'wi lina lakwe Lazaro aewiikwa pawingiilo wakwe, hange aukete nkomele.
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 Nung'we aukete nsula akikuta maminyangulwa nagwie mumeza amugole nuanso ata imbwa yakiza nukulampa inkomele yakwe.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 Yekatula umuhimbe nuanso nuekasha wikaholwa numalaeka sunga mukikua kang'wa Ibrahimu. Numugole nuanso wekasha wikaekwa.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 Nukung'wanso kuulungu naukole mulwago wikahumbu imiho akwe wekamuona u Ibrahimu kukule nu Lazaro mukikua kakwe. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 Wikalela nukulunga, Tata Ibrahimu, mbuisele umutume u Lazaro wine insonge nashala kakwe mumaze, alubuludishe ululeme lane. Kunsoko kagigwa mumoto uwu.
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 Kuite u Ibrahimu wikalunga, “Ng'wanane kembuka kina mulikalo lako ausengeye imakani ako nemaza, nu Lazaro uu aupatile nemabe. Inge itungo ile ukole papa ukiloelya nuewe ukuaaligwa.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 Hange kukila nanso leekilwe ikombo ikulu hange ilundu kitaitu, nsoko awa nialoilwe kuputa kunu nukenda kitalanyu aleng'we hange eantu nianyu aleke kuputa keza kitaitu.”
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 Umugole nuanso wikalunga, “Kuulompa tata Ibrahimu, kina umutume mito lang'wa tata ane!
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 Kunsoko nkete aluna ane aatano wahugule, kuwoa kina neensoga nienso azile papa palwago lulu.
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Kuite u Ibrahimu akalunga, “Akete i Musa neanyakidagu. Aleke aategelye wawo.
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 Umugole nuanso wikalunga, aa tata Ibrahimu, kuite angawaile umuntu nupile kuashi akuungama.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Kuite u Ibrahimu wikamuila, “Angaaleke kuategelya u Musa nianyakidagu shanga akumija ataumuntu nuiukile kuashi.
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Luka 16 >