< Zakharia 2 >

1 Dalam penglihatan berikutnya aku melihat seorang laki-laki yang memegang tali pengukur.
Sa’an nan na ɗaga kai sai na ga mutum a tsaye riƙe da ma’auni a hannunsa!
2 "Mau ke mana?" tanyaku. "Mau mengukur Yerusalem," jawabnya, "aku ingin tahu berapa panjang dan lebar kota itu."
Sai na yi tambaya, na ce, “Ina za ka?” Ya amsa mini ya ce, “Zan je in auna Urushalima, in ga yadda fāɗinta da tsawonta suke.”
3 Kemudian kulihat malaikat yang telah berbicara dengan aku itu, melangkah maju, dan seorang malaikat lain menemuinya.
Sai mala’ikan da yake yi mini magana ya tafi, sai wani mala’ika ya zo ya same shi
4 Malaikat yang pertama berkata kepada malaikat yang kedua, "Pergilah cepat kepada pemuda itu, dan katakan kepadanya bahwa Yerusalem akan begitu padat dengan manusia dan ternak sehingga tak mungkin dibangun tembok di sekelilingnya.
ya ce masa, “Yi gudu, gaya wa saurayin can cewa, ‘Urushalima za tă zama birni marar katanga domin mutane da dabbobi masu yawa ƙwarai za su kasance a cikinta.
5 TUHAN telah berjanji bahwa Ia sendiri akan menjadi tembok api yang mengelilingi kota itu untuk melindunginya dan Ia akan tinggal di sana dalam segala kuasa dan keagungan-Nya."
Ni da kaina ne zan zama katangar wuta kewaye da birnin, in kuma zama darajarta,’ in ji Ubangiji.
6 TUHAN berkata kepada umat-Nya, "Aku telah menceraiberaikan kamu ke segala penjuru. Tetapi sekarang hai orang-orang buangan, larilah dari Babel dan kembalilah ke Yerusalem.
“Zo! Zo! Ku gudu daga ƙasar arewa,” in ji Ubangiji, “gama na warwatsa ku a kusurwoyi huɗu na sama,” in ji Ubangiji.
7
“Zo, ya ke Sihiyona! Ku tsere, ku masu zama a cikin Diyar Babilon!”
8 Siapa yang menyerang kamu, menyerang buah hati-Ku." Maka TUHAN Yang Mahakuasa menyuruh aku menyampaikan pesan ini kepada bangsa-bangsa yang telah merampoki umat-Nya,
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Bayan ya ɗaukaka ni, ya kuma aiko ni ga ƙasashen da suka washe ku gama duk wanda ya taɓa ku ya taɓa ƙwayar idonsa ne.
9 "TUHAN sendiri akan melawan kamu! Dan kamu akan dirampok oleh bekas hamba-hambamu sendiri. Bila hal itu terjadi, kamu akan tahu bahwa TUHAN Yang Mahakuasa telah menyuruh aku."
Ba shakka zan tā da hannuna a kansu domin bayinsu su washe su. Sa’an nan za ku san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni.
10 TUHAN berkata, "Bernyanyilah dengan gembira hai penduduk Yerusalem! Aku akan tinggal di tengah-tengahmu!"
“Ki yi sowa ki yi murna, ya ke Diyar Sihiyona. Gama ina zuwa, zan zauna a cikinki,” in ji Ubangiji.
11 Pada masa itu banyak bangsa akan datang kepada TUHAN untuk menjadi umat-Nya. Ia akan tinggal di tengah-tengahmu, dan kamu akan tahu bahwa TUHAN telah mengirim aku kepadamu.
“Ƙasashe da yawa za su haɗa kai da Ubangiji a ranan nan, za su kuma zama mutanena. Zan zauna a cikinku, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku.
12 Sekali lagi Yehuda akan menjadi milik khusus TUHAN di tanah-Nya yang suci, dan Yerusalem akan menjadi kota yang paling disayangi-Nya.
Ubangiji zai gāji Yahuda a matsayin rabonsa a cikin ƙasa mai tsarki zai kuma sāke zaɓi Urushalima.
13 Diamlah kamu semua di hadapan TUHAN! Karena Ia telah berangkat dari tempat kediaman-Nya di surga.
Ku yi tsit a gaban Ubangiji, dukanku’yan adam, gama ya taso daga wurin zamansa mai tsarki.”

< Zakharia 2 >