< Mazmur 95 >

1 Marilah kita menyanyi bagi TUHAN, bersorak-sorai bagi penyelamat kita!
Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji; bari mu yi sowa da ƙarfi ga Dutsen cetonmu.
2 Mari kita menghadap Dia dengan lagu syukur, bersorak-sorak bagi-Nya dengan lagu pujian.
Bari mu zo gabansa da godiya mu rera gare shi da kiɗi da waƙa.
3 Sebab TUHAN adalah Allah yang agung, Raja perkasa yang mengatasi segala dewa.
Gama Ubangiji Allah mai girma ne, babban Sarki a bisa dukan alloli.
4 Ia menguasai bagian-bagian terdalam dari bumi, puncak-puncak gunung pun milik-Nya.
A hannunsa ne zurfafan duniya suke, ƙwanƙolin dutse kuma nasa ne.
5 Ia menguasai laut, sebab Dia yang membuatnya, daratan pun buah tangan-Nya.
Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi, da hannuwansa kuma ya yi busasshiyar ƙasa.
6 Marilah kita sujud menyembah Dia, berlutut di hadapan TUHAN, pencipta kita.
Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada, bari mu durƙusa a gaban Ubangiji Mahaliccinmu;
7 Sebab Dialah Allah kita, kita umat yang dipelihara-Nya, seperti domba gembalaan-Nya. Pada hari ini dengarlah suara-Nya:
gama shi ne Allahnmu mu mutanen makiyayansa ne, garke kuwa a ƙarƙashin kulawarsa. Yau, in kuka ji muryarsa,
8 "Jangan keras kepala seperti leluhurmu di Meriba, seperti waktu mereka di Masa, di padang gurun.
“Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba, kamar yadda kuka yi a wancan rana a Massa a hamada,
9 Di sana mereka mencobai Aku, walaupun telah melihat perbuatan-Ku.
inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.
10 Empat puluh tahun lamanya Aku muak akan mereka; kata-Ku: Sungguh, bangsa itu tidak setia! Mereka tidak mengindahkan perintah-perintah-Ku
Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara; na ce, ‘Su mutane ne waɗanda zukatansu suka kauce, kuma ba su san hanyoyina ba.’
11 Maka Aku bersumpah dalam kemarahan-Ku, mereka tak akan masuk ke negeri itu untuk mendapat istirahat bersama Aku."
Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’”

< Mazmur 95 >