< Mazmur 7 >

1 Ratapan Daud, yang dinyanyikan bagi TUHAN karena Kus, orang Benyamin itu. Ya TUHAN Allahku, aku berlindung pada-Mu; selamatkanlah dan lepaskanlah aku dari semua orang yang mengejar aku.
Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
2 Jangan biarkan mereka seperti singa menerkam dan menyeret aku dan tak ada pertolongan bagiku.
in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
3 Ya TUHAN Allahku, sekiranya aku berlaku curang, berbuat jahat terhadap kawan, atau merugikan lawan tanpa alasan, sekiranya aku berbuat demikian,
Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure aka kuwa sami laifi a hannuwana,
4
in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni ko kuwa ba da wani dalilin cuci abokin gābana,
5 biarlah aku dikejar dan ditangkap musuh, lalu dibunuh dan ditinggalkan di tanah.
to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini; bari yă tattake raina a ƙasa ya sa in kwana a ƙura. (Sela)
6 Bangkitlah dalam kemarahan-Mu, ya TUHAN, lawanlah amukan musuh-musuhku. Bangkitlah untuk menolong aku, sebab Engkau menuntut keadilan.
Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
7 Himpunlah bangsa-bangsa di sekeliling-Mu, dan berkuasalah atas mereka dari takhta-Mu di surga.
Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
8 Engkau menghakimi umat manusia; berilah aku keadilan, ya TUHAN, sebab aku tidak bersalah.
bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
9 Hentikanlah kejahatan orang durhaka dan teguhkanlah hati orang baik, sebab Engkau Allah yang adil, yang menyelami hati dan pikiran manusia.
Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
10 Pelindungku ialah Allah yang menyelamatkan orang yang tulus hati.
Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
11 Allah adalah hakim yang adil, yang setiap saat menghukum orang jahat.
Allah alƙali ne mai adalci, Allahn da yakan bayyana fushinsa kowace rana.
12 Kalau kelakuan mereka tidak berubah, Ia siap dengan senjata yang mematikan. Ia mengasah pedangnya dan merentangkan busurnya, lalu membidikkan panah-panah-Nya yang berapi.
In mutum bai tuba ba, Allah zai wasa takobinsa; zai tanƙware yă kuma ɗaura bakansa.
Ya shirya makamansa masu dafi; ya shirya kibiyoyinsa masu wuta.
14 Lihatlah, orang jahat merencanakan kejahatan; ia membuat rencana jahat dan melakukan penipuan.
Wanda yake da cikin mugunta ya kuma ɗauki cikin damuwa yakan haifi ƙarya.
15 Ia menggali lubang untuk orang lain, tetapi ia sendiri jatuh ke dalamnya.
Wanda ya haƙa rami yakan fāɗa cikin ramin da ya haƙa.
16 Jadi ia dihukum oleh kejahatannya sendiri, dan disiksa oleh kekerasannya sendiri.
Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa; fitinarsa takan sauka a kansa.
17 Aku bersyukur kepada TUHAN sebab Ia adil, kunyanyikan pujian bagi TUHAN, Yang Mahatinggi.
Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa zan kuma rera yabo ga sunan Ubangiji Mafi Ɗaukaka.

< Mazmur 7 >