< Mazmur 66 >

1 Untuk pemimpin kor. Sebuah nyanyian. Bersorak-sorailah untuk Allah, hai seluruh bumi!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Waƙa. Zabura. Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
2 Bernyanyilah dan agungkanlah nama-Nya, muliakanlah Dia dengan puji-pujian.
Ku rera ɗaukaka ga sunansa; ku sa yabonsa yă zama da ɗaukaka!
3 Katakanlah kepada Allah, "Sungguh mengagumkan perbuatan-Mu! Musuh tunduk kepada-Mu penuh ketakutan, sebab sangat besarlah kuasa-Mu.
Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke! Ikonka da girma yake har abokan gābanka suna durƙusa a gabanka.
4 Seluruh bumi sujud menyembah Engkau, mereka menyanyi memuji nama-Mu."
Dukan duniya sun rusuna a gabanka suna rera yabo gare ka, suna rera yabo ga sunanka.” (Sela)
5 Datanglah dan pandanglah perbuatan Allah, sungguh mengagumkan karya-karya-Nya di antara manusia!
Ku zo ku ga abin da Allah ya yi, ayyukansa masu banmamaki a madadin mutum!
6 Laut diubah-Nya menjadi tanah kering, leluhur kami menyeberanginya dengan berjalan kaki. Maka kami bergembira karena perbuatan-Nya.
Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa, sun wuce cikin ruwaye da ƙafa, ku zo, mu yi farin ciki a cikinsa.
7 Ia memerintah dengan perkasa untuk selama-lamanya. Bangsa-bangsa diawasi-Nya, supaya pemberontak tak dapat menyombong terhadap-Nya.
Yana mulki har abada ta wurin ikonsa, idanunsa suna duban al’ummai, kada’yan tawaye su tayar masa. (Sela)
8 Pujilah Allah kami, hai bangsa-bangsa, serukanlah pujianmu kepada-Nya!
Ku yabi Allahnku, ya mutane, bari a ji ƙarar yabonsa;
9 Ia telah menjaga kami supaya tetap hidup, dan tidak membiarkan kami jatuh.
ya adana rayukanmu ya kuma kiyaye ƙafafunmu daga santsi.
10 Ya Allah, Engkau telah menguji kami seperti orang memurnikan perak di dalam api.
Gama kai, ya Allah, ka gwada mu; ka tace mu kamar azurfa.
11 Kaubiarkan kami jatuh ke dalam perangkap, dan Kauberi beban yang sangat berat.
Ka kawo mu cikin kurkuku ka kuma jibga kaya masu nauyi a bayanmu.
12 Kaubiarkan kami diinjak-injak musuh; kami melintasi banjir dan api. Tetapi sekarang kami telah Kaubawa ke tempat yang makmur.
Ka bar mutane suka hau a kawunanmu; mun bi ta wuta da ruwa, amma ka kawo mu zuwa wurin yalwa.
13 Aku akan membawa kurban bakaran ke Rumah-Mu dan menepati janjiku kepada-Mu,
Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa zan kuwa cika alkawurana gare ka,
14 janji yang kuucapkan waktu aku dalam kesusahan.
alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa sa’ad da nake cikin wahala.
15 Kupersembahkan kepada-Mu kurban bakaran dari binatang pilihan, kambing domba dan sapi jantan, asapnya membubung ke langit.
Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka da kuma baye-baye na raguna; zan miƙa bijimai da awaki. (Sela)
16 Datanglah dan dengarlah, hai semua orang takwa, akan kuceritakan apa yang dilakukan Allah bagiku.
Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
17 Aku telah berseru minta tolong kepada-Nya; sekarang kunyanyikan pujian bagi-Nya.
Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
18 Sekiranya aku senang memikirkan kejahatan, pasti TUHAN tak mau mendengarkan.
Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
19 Tetapi Allah sudah mendengar aku, Ia memperhatikan permohonanku.
amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
20 Aku memuji Allah sebab Ia tidak menolak doaku, dan tidak berhenti mengasihi aku.
Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!

< Mazmur 66 >