< Mazmur 47 >

1 Mazmur kaum Korah. Untuk pemimpin kor. Bertepuktanganlah dengan gembira, hai segala bangsa! Pujilah Allah dengan sorak-sorai!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
2 Sebab TUHAN Yang Mahatinggi adalah dahsyat, Raja Agung yang menguasai seluruh bumi.
Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
3 Ia memberi kita kemenangan atas bangsa-bangsa, menjadikan kita penguasa atas suku-suku bangsa.
Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
4 Ia memilih bagi kita tanah pusaka kita, kebanggaan bangsa yang dikasihi-Nya.
Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
5 Allah sudah menaiki takhta-Nya, diiringi sorak-sorai dan bunyi sangkakala.
Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
6 Nyanyikanlah pujian bagi Allah, nyanyikan pujian bagi Raja kita!
Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
7 Allah adalah Raja di seluruh bumi, pujilah Dia dengan nyanyian penuh seni!
Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
8 Allah duduk di atas takhta-Nya yang suci; Ia memerintah atas bangsa-bangsa.
Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
9 Para pemimpin bangsa-bangsa bergabung sebagai umat Allah pujaan Abraham. Sebab Allah adalah Raja segala raja, Ia sangat agung dan mulia.
Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.

< Mazmur 47 >