< Mazmur 118 >

1 Bersyukurlah kepada TUHAN sebab Ia baik, kasih-Nya kekal abadi.
Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
2 Hendaklah orang Israel berkata, "Kasih-Nya kekal abadi."
Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
3 Hendaklah para imam berkata, "Kasih-Nya kekal abadi."
Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
4 Hendaklah semua orang takwa berkata, "Kasih-Nya kekal abadi."
Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
5 Dalam kesesakanku aku berseru kepada TUHAN; lalu Ia menjawab dan membebaskan aku.
Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
6 Aku tidak gentar sebab TUHAN menyertai aku, manusia tidak berdaya terhadapku.
Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
7 TUHAN menyertai aku untuk menolong aku, aku akan melihat musuhku dikalahkan.
Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
8 Lebih baik berlindung pada TUHAN, daripada mengandalkan manusia.
Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
9 Lebih baik berlindung pada TUHAN, daripada mengharapkan bangsawan.
Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
10 Banyak musuh mengelilingi aku; dengan kuasa TUHAN, mereka kukalahkan.
Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
11 Mereka mengepung aku dari segala penjuru; dengan kuasa TUHAN, mereka kukalahkan.
Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
12 Seperti lebah mereka mengerumuni aku; dengan kuasa TUHAN, mereka kukalahkan. Dalam sekejap mereka dipadamkan seperti api yang membakar semak berduri.
Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
13 Aku diserang dengan sengit dan hampir jatuh, tetapi TUHAN menolong aku.
An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
14 TUHAN adalah kekuatanku dan pujaanku, Ia telah menyelamatkan aku.
Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
15 Dengarlah sorak kemenangan di kemah-kemah umat-Nya, "TUHAN melakukan perbuatan perkasa!
Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
16 Kuasa TUHAN memberi kita kemenangan! TUHAN melakukan perbuatan perkasa."
An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
17 Aku tak akan mati, tetapi tetap hidup untuk mewartakan karya TUHAN.
Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
18 TUHAN telah menyiksa aku dengan keras, tetapi Ia tidak menyerahkan aku kepada maut.
Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
19 Bukakan aku pintu gerbang Rumah TUHAN, agar aku masuk dan bersyukur kepada-Nya.
Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
20 Inilah pintu gerbang TUHAN, hanya orang jujur boleh melaluinya.
Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
21 Aku memuji Engkau, sebab Engkau mengabulkan doaku; Engkau telah memberi aku kemenangan.
Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
22 Batu yang dibuang oleh tukang-tukang bangunan, telah menjadi batu penjuru.
Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
23 Itulah perbuatan TUHAN, sungguh mengagumkan bagi kita.
Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
24 Inilah hari yang ditentukan TUHAN; mari kita rayakan dengan gembira.
Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
25 Kami mohon, TUHAN, selamatkanlah kami, ya TUHAN, berilah kami kemenangan!
Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
26 Diberkatilah dia yang datang atas nama TUHAN, kami berkati kamu dari Rumah TUHAN.
Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
27 TUHAN adalah Allah, Ia bermurah hati kepada kita. Majulah berarak dengan ranting di tangan, dan kelilingilah mezbah TUHAN.
Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
28 Engkau Allahku, aku bersyukur kepada-Mu, Allahku, aku mengagungkan Engkau.
Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
29 Bersyukurlah kepada TUHAN sebab Ia baik, kasih-Nya kekal abadi.
Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.

< Mazmur 118 >