< Mazmur 112 >

1 Pujilah TUHAN! Berbahagialah orang yang takwa, yang suka akan perintah-perintah TUHAN.
Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
2 Anak-anaknya akan berkuasa di negeri ini, keturunan orang baik akan diberkati.
’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
3 Keluarganya akan kaya dan makmur, dan ia akan sejahtera selama-lamanya.
Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
4 Terang bersinar dalam kegelapan bagi orang jujur, bagi orang yang adil, pengasih dan penyayang.
Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
5 Berbahagialah orang yang murah hati dan suka meminjamkan serta jujur dalam segala urusan.
Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
6 Orang baik tak akan gagal; ia akan diingat selama-lamanya.
Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
7 Ia tidak takut menerima kabar buruk, hatinya teguh karena percaya kepada TUHAN.
Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
8 Ia tidak cemas atau takut, karena yakin musuhnya akan dikalahkan.
Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
9 Ia membagi-bagikan hartanya, dan memberi sedekah kepada orang miskin; ia selalu melakukan yang baik, sebab itu ia berkuasa dan dihormati.
Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
10 Orang jahat melihatnya dan menjadi marah; mereka menggertakkan gigi karena benci. Lalu mereka binasa; harapan mereka hilang untuk selama-lamanya.
Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.

< Mazmur 112 >