< Mazmur 102 >

1 Doa orang sengsara yang dalam keadaan letih lesu mengeluh kepada TUHAN. Ya TUHAN, dengarlah doaku, biarlah seruanku sampai kepada-Mu.
Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
2 Jangan berpaling daripadaku bila aku dalam kesusahan. Dengarlah bila aku berseru, dan jawablah aku segera.
Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
3 Hidupku menghilang seperti asap; tulang-tulangku membara seperti api.
Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
4 Aku lesu seperti rumput kering, dan kehilangan nafsu makan.
Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
5 Aku mengerang dengan nyaring; badanku tinggal kulit pembungkus tulang.
Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
6 Aku seperti burung undan di padang gurun, seperti burung hantu di reruntuhan yang sepi.
Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
7 Aku tak bisa tidur, seperti burung yang kesepian di atap rumah.
Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
8 Sepanjang hari musuh menghina aku; namaku dijadikan kutuk oleh orang yang marah kepadaku.
Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
9 Aku makan abu seperti roti, minumanku bercampur air mata,
Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
10 sebab Engkau telah mengangkat dan melemparkan aku dalam kemarahan-Mu yang menyala-nyala.
saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
11 Hidupku berlalu seperti bayangan di waktu petang; aku menjadi layu seperti rumput.
Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
12 Tapi Engkau, ya TUHAN, Raja untuk selama-lamanya, tetap diingat turun-temurun.
Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
13 Engkau akan bangkit dan mengasihani Sion, saatnya sudah tiba untuk berbelaskasihan kepadanya.
Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
14 Sebab hamba-hamba-Mu mencintai dia, biarpun ia sudah menjadi reruntuhan. Mereka merasa kasihan kepadanya, walaupun ia sudah menjadi debu.
Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
15 Kuasa TUHAN akan ditakuti oleh bangsa-bangsa; dan keagungan-Nya disegani oleh semua raja,
Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
16 apabila TUHAN membangun Sion kembali, dan tampil dalam keagungan-Nya.
Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
17 Ia akan mendengar doa umat-Nya yang melarat, dan tidak menolak permohonan mereka.
Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
18 Tulislah semua perbuatan TUHAN untuk angkatan yang akan datang, supaya bangsa yang belum dilahirkan dapat memuji Dia.
Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
19 TUHAN memandang dari tempat-Nya yang tinggi, dari surga Ia menengok ke bumi
“Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
20 untuk mendengar keluh-kesah orang tahanan dan membebaskan orang yang dihukum mati.
don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
21 Maka nama-Nya akan diwartakan di Sion, dan Ia akan dipuji-puji di Yerusalem,
Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
22 waktu bangsa-bangsa dan kerajaan-kerajaan berhimpun untuk berbakti kepada TUHAN.
sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
23 TUHAN mematahkan kekuatanku waktu aku masih muda, dan memperpendek umurku.
Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
24 Lalu aku berkata, "Ya Allah jangan mengambil nyawaku di pertengahan hidupku." TUHAN, Engkau hidup selama-lamanya,
Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
25 dahulu Engkau menjadikan bumi; langit pun karya tangan-Mu.
A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
26 Semua itu akan lenyap, tetapi Engkau tetap ada; semua itu akan usang seperti pakaian. Engkau membuangnya seperti baju tua, lalu semuanya akan musnah.
Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
27 Tetapi Engkau tetap sama, hidup-Mu tak akan berakhir.
Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
28 Anak cucu kami akan hidup dengan tentram, dan selalu aman dalam perlindungan-Mu.
’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”

< Mazmur 102 >