< Nehemia 10 >

1 Orang pertama yang menandatanganinya ialah Gubernur Nehemia anak Hakhalya. Kemudian menyusul Zedekia. Setelah itu orang-orang berikut ini menandatanganinya juga:
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2 Para imam: Seraya, Azarya, Yeremia, Pasyhur, Amarya, Malkia, Hatus, Sebanya, Malukh, Harim, Meremot, Obaja, Daniel, Gineton, Barukh, Mesulam, Abia, Miyamin, Maazya, Bilgai dan Semaya.
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9 Orang-orang Lewi: Yesua anak Azanya, Binui keturunan kaum Henadad, Kadmiel, Sebanya, Hodia, Kelita, Pelaya, Hanan, Mikha, Rehob, Hasabya, Zakur, Serebya, Sebanya, Hodia, Bani dan Beninu.
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14 Para pemimpin bangsa: Paros, Pahat-Moab, Elam, Zatu, Bani, Buni, Azgad, Bebai, Adonia, Bigwai, Adin, Ater, Hizkia, Azur, Hodia, Hasum, Bezai, Harif, Anatot, Nebai, Magpias, Mesulam, Hezir, Mesezabeel, Zadok, Yadua, Pelaca, Hanan, Anaya, Hosea, Hananya, Hasub, Halohes, Pilha, Sobek, Rehum, Hasabna, Maaseya, Ahia, Hanan, Anan, Malukh, Harim dan Baana.
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
da Harif, da Anatot, da Nebai,
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28 Kami, rakyat Israel, para imam orang-orang Lewi, para penjaga gerbang Rumah TUHAN, para pemain musik dan para pekerja di Rumah TUHAN, juga istri dan anak-anak kami yang cukup dewasa untuk mengerti serta semua orang yang taat kepada hukum Allah dan telah memisahkan diri dari orang asing yang tinggal di negeri kami.
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29 Kami semua menggabungkan diri dengan para pemimpin kami dan bersumpah untuk hidup menurut hukum Allah yang telah diberikan-Nya dengan perantaraan Musa, hamba-Nya. Semoga Allah mengutuk kami kalau kami tidak menepati perjanjian ini. Kami bersumpah akan mematuhi segala perintah, hukum dan peraturan TUHAN, Allah kami.
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
30 Kami bersumpah untuk tidak kawin campur dengan bangsa-bangsa asing yang tinggal di negeri kami.
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
31 Bilamana ada bangsa asing yang mau menjual gandum atau barang apapun kepada kami pada hari Sabat atau hari suci lainnya, kami tidak akan membelinya. Pada setiap tahun yang ketujuh, kami tidak akan mengerjakan ladang dan tidak akan menagih hutang.
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
32 Setiap tahun kami masing-masing akan menyumbang lima gram perak untuk anggaran belanja Rumah TUHAN.
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
33 Kami akan menyediakan keperluan-keperluan ibadat di Rumah TUHAN, yaitu: roti sajian, persembahan gandum harian, binatang untuk kurban bakaran harian, persembahan suci yang lain, kurban-kurban pengampunan dosa Israel, dan segala apa yang diperlukan untuk Rumah TUHAN.
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
34 Kami, rakyat, para imam dan orang-orang Lewi, akan membuang undi setiap tahun untuk menentukan kaum mana yang harus menyediakan kayu bakar untuk kurban-kurban persembahan kepada TUHAN Allah kami, menurut peraturan Hukum.
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
35 Setiap tahun kami akan membawa ke Rumah TUHAN hasil gandum yang pertama dan buah-buahan yang mula-mula masak pada pohon-pohon kami.
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
36 Kami akan membawa anak laki-laki kami yang sulung kepada para imam di Rumah TUHAN untuk menyerahkannya kepada Allah, sesuai dengan peraturan Hukum. Kami akan menyerahkan juga anak sapi, anak domba atau anak kambing kami yang pertama lahir.
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
37 Kami akan membawa kepada para imam di Rumah TUHAN adonan dari gandum yang pertama dipetik setiap tahun, juga persembahan-persembahan lain berupa anggur, minyak zaitun dan segala macam buah-buahan. Persembahan persepuluhan dari hasil ladang kami akan kami bawa kepada orang-orang Lewi yang memungut persembahan-persembahan persepuluhan di kota-kota pertanian.
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
38 Tetapi seorang imam keturunan Harun harus mendampingi orang-orang Lewi itu bilamana mereka memungut persembahan-persembahan itu. Dan sepersepuluh dari semua persembahan itu harus dibawa oleh orang-orang Lewi itu ke kamar-kamar perbekalan di Rumah TUHAN.
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
39 Rakyat Israel dan orang-orang Lewi harus membawa sumbangan tetap berupa gandum, anggur dan minyak zaitun ke kamar-kamar perbekalan tempat menyimpan alat-alat Rumah TUHAN. Di situ pula tempat tinggal para imam yang sedang bertugas, para penjaga gerbang Rumah TUHAN dan para penyanyi. Kami tidak akan lalai merawat Rumah TUHAN kami.
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”

< Nehemia 10 >