< Maleakhi 4 >

1 Kata TUHAN Yang Mahakuasa, "Akan tiba harinya semua orang sombong dan jahat dibakar seperti jerami. Pada hari itu mereka akan dibakar habis, dan tak ada yang tersisa dari mereka.
“Tabbatacce rana tana zuwa; za tă yi ƙuna kamar wutar maƙera. Dukan masu girman kai da kowane mai aikata mugunta zai zama ciyawa, wannan rana mai zuwa za tă ƙone su. Babu saiwa ko reshen da za a bar musu,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 Tetapi bagi kamu yang taat kepada-Ku, kuasa-Ku yang menyelamatkan akan terbit laksana matahari, dan sinarnya membawa penyembuhan. Kamu akan bebas dan gembira seperti anak sapi yang baru dikeluarkan dari kandang.
Amma ku da kuke girmama sunana, ranar adalci za tă fito tare da warkarwa a fikafikanta. Za ku kuwa fita kuna tsalle kamar’yan maruƙan da aka sake daga garke.
3 Pada hari itu Aku akan bertindak, dan kamu akan mengalahkan orang-orang jahat, sehingga mereka seperti debu yang kamu injak-injak.
Sa’an nan za ku tattake mugaye; za su zama toka a ƙarƙashin tafin ƙafafunku a ranar da zan aikata waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
4 Ingatlah ajaran-ajaran hamba-Ku Musa, ingat hukum-hukum dan perintah-perintah yang Kuberikan kepadanya di Gunung Sinai untuk ditaati oleh seluruh umat Israel.
“Ku tuna da dokar bawana Musa, ƙa’idodi da dokokin da na ba shi a Horeb domin dukan Isra’ila.
5 Tetapi sebelum hari yang hebat dan dahsyat yang Kutentukan itu tiba, akan Kuutus kepadamu Nabi Elia.
“Ga shi, zan aika muku da annabi Iliya kafin babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji tă zo.
6 Ia akan membuat bapak-bapak dan anak-anak bersatu hati, supaya Aku tidak datang membinasakan negerimu."
Zai juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, zukatan’ya’ya kuma ga iyayensu; in ba haka ba zan bugi ƙasar da hallaka gaba ɗaya.”

< Maleakhi 4 >