< Ayub 6 >

1 Lalu Ayub menjawab, "Andaikata duka nestapaku ditimbang beratnya,
Sa’an nan Ayuba ya amsa,
2
“Da kawai za a iya auna wahalata a kuma sa ɓacin raina a ma’auni!
3 pasti lebih berat daripada pasir samudra. Jadi, jangan heran jika kata-kataku kurang hati-hati serta terburu-buru.
Ba shakka da sun fi yashin teku nauyi, shi ya sa nake magana haka.
4 Panah dari Yang Mahakuasa menembus tubuhku; racunnya menyebar ke seluruh jiwa ragaku. Kedahsyatan Allah sangat mengerikan, dan menyerang aku bagai pasukan lawan.
Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina, ruhuna yana shan dafinsa; fushin Allah ya sauka a kaina.
5 Keledai akan puas jika diberi rumput muda, begitu pula lembu jika diberi makanannya.
Jaki yakan yi kuka sa’ad da ya sami ciyawar ci, ko saniya takan yi kuka in ta sami abincinta?
6 Tetapi makanan hambar, siapa suka? Mana boleh putih telur ada rasanya?
Akan cin abinci marar ɗanɗano ba tare da an sa gishiri ba, ko akwai wani ƙanshin daɗi a cikin farin ruwan ƙwai?
7 Tidak sudi aku menyentuhnya; muak aku jika memakannya.
Na ƙi in taɓa shi; irin wannan abinci zai sa ni rashin lafiya.
8 Mengapa Allah enggan mendengar doaku? Mengapa tak diperhatikan-Nya seruanku?
“Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,
9 Kiranya Allah berkenan meremukkan aku! Kiranya Ia bertindak dan membunuh aku!
wato, Allah yă kashe ni, yă miƙa hannunsa yă yanke raina!
10 Bagiku hal itu akan merupakan hiburan; aku bakal menari di tengah penderitaan. Segala perintah Allah Yang Mahakudus, telah kutaati dan kuperhatikan terus.
Da sai in ji daɗi duk zafin da nake sha ban hana maganar Mai Tsarkin nan cika ba.
11 Apa kekuatanku sehingga aku masih ada? Apa harapanku untuk ingin hidup lebih lama?
“Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya? Wane sa zuciya ne zai sa in yi haƙuri?
12 Sekuat batukah badanku ini? Dari tembagakah tubuhku ini?
Da ƙarfin dutse aka yi ni ne? Ko jikina tagulla ne?
13 Habislah tenagaku mencari bantuan; bagiku tak ada lagi pertolongan.
Ina da wani ikon da zan iya taimakon kai na ne, yanzu da aka kore nasara daga gare ni?
14 Dalam derita seperti ini, kudambakan sahabat sejati. Entah aku masih tetap setia atau sudah melalaikan Yang Mahakuasa.
“Duk wanda ya ƙi yă yi alheri ga aboki ya rabu ta tsoron Maɗaukaki.
15 Tetapi kamu, hai kawan-kawan, tak dapat dipercaya dan diandalkan. Kamu seperti kali yang habis airnya, di kala hujan tak kunjung tiba.
Amma’yan’uwana sun nuna ba zan iya dogara gare su ba, kamar rafin da yakan bushe da rani,
16 Kamu seperti sungai yang diam dan kaku, karena tertutup salju dan air beku.
kamar rafin da yakan cika a lokacin ƙanƙara, yă kuma kumbura kamar ƙanƙarar da ta narke,
17 Segera bila tiba musim panas, salju dan es itu hilang tanpa bekas. Dasar sungai menjadi gersang, tidak berair dan kering kerontang.
amma da rani sai yă bushe, lokacin zafi ba a samun ruwa yana gudu a wurin.
18 Kafilah-kafilah sesat ketika mencari air; mereka mengembara dan mati di padang pasir.
Ayari sukan bar hanyarsu; sukan yi ta neman wurin da za su sami ruwa, su kāsa samu har su mutu.
19 Kafilah dari Syeba dan dari Tema mencari air itu dan mengharapkannya.
Ayarin Tema sun nemi ruwa, matafiya’yan kasuwa Sheba sun nema cike da begen samu.
20 Tetapi harapan mereka sia-sia di tepi kali yang tiada airnya.
Ransu ya ɓace, domin sun sa zuciya sosai; sa’ad da suka kai wurin kuwa ba su sami abin da suka sa zuciyar samu ba.
21 Seperti sungai itulah kamu, kawanku; kaumundur dan takut melihat deritaku.
Yanzu kuma kun nuna mini ba ku iya taimako; kun ga abin bantsoro kuka tsorata.
22 Kenapa? Apakah kuminta sesuatu darimu? Atau menyuruhmu menyogok orang untuk kepentinganku?
Ko na taɓa cewa, ‘Ku ba da wani abu a madadina, ko na roƙe ku, ku ba da wani abu domina daga cikin dukiyarku,
23 Apakah aku minta diselamatkan dan ditebus dari musuh yang tak berbelaskasihan?
ko kuma kun taɓa kuɓutar da ni daga hannun maƙiyina, ko kun taɓa ƙwato ni daga hannun marasa kirki’?
24 Nah, ajarilah aku, tunjukkanlah kesalahanku! Aku akan diam dan mendengarkan perkataanmu.
“Ku koya mini, zan yi shiru; ku nuna mini inda ban yi daidai ba.
25 Kata-kata yang tulus menyejukkan hati, tetapi bicaramu kosong, tiada arti!
Faɗar gaskiya tana da zafi! Amma ina amfanin gardamar da kuke yi?
26 Segala perkataanku kamu anggap angin saja; percuma kamu jawab aku yang sudah putus asa.
Ko kuna so ku gyara abin da na faɗi ne, ku mai da magana wanda yake cikin wahala ta zama ta wofi?
27 Bahkan anak yatim piatu kamu undikan nasibnya, teman karibmu kamu curangi untuk menjadi kaya.
Kukan yi ƙuri’a a kan marayu ku kuma sayar da abokinku.
28 Coba, perhatikanlah aku; masakan aku ini berdusta kepadamu?
“Amma yanzu ku dube ni da kyau, zan yi muku ƙarya ne?
29 Jangan bertindak tak adil, sadarlah! Jangan mencela aku, aku sungguh tak salah.
Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi; ku sāke dubawa, gama ba ni da laifi.
30 Apakah pada sangkamu aku berdusta, tak bisa membedakan yang baik dan yang tercela?
Ko akwai wata mugunta a bakina? Bakina ba zai iya rarrabewa tsakanin gaskiya da ƙarya ba?

< Ayub 6 >