< Ayub 40 >

1 Hai Ayub, kautantang Aku, Allah Yang Mahakuasa; maukah engkau mengalah atau maukah engkau membantah?"
Ubangiji ya ce wa Ayuba,
2
“Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
3 Maka jawab Ayub kepada TUHAN, "Aku berbicara seperti orang bodoh, ya TUHAN. Jawab apakah yang dapat kuberikan? Tak ada apa-apa lagi yang hendak kukatakan.
Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
4
“Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
5 Sudah terlalu banyaklah yang kututurkan."
Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
6 Lalu, dari dalam badai TUHAN berbicara lagi kepada Ayub.
Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
7 Lalu TUHAN berkata kepada Ayub, "Hadapilah Aku sebagai laki-laki, dan jawablah segala pertanyaan-Ku ini.
“Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
8 Apakah hendak kausangkal keadilan-Ku, dan membenarkan dirimu dengan mempersalahkan Aku?
“Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
9 Apakah engkau kuat seperti Aku? Dapatkah suaramu mengguntur seperti suara-Ku?
Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
10 Hiasilah dirimu dengan kemegahan dan kebesaran, kenakanlah keagungan dan keluhuran.
Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
11 Pandanglah mereka yang congkak hatinya; luapkanlah marahmu dan rendahkanlah mereka.
Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
12 Ya, pandanglah orang yang sombong, tundukkan dia! remukkanlah orang jahat di tempatnya.
Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
13 Kuburlah mereka semua di dalam debu; kurunglah mereka di dunia orang mati.
Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
14 Maka engkau akan Kupuji karena engkau menang dengan kekuatan sendiri.
Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
15 Perhatikanlah Behemot, si binatang raksasa; seperti engkau, dia pun ciptaan-Ku juga. Rumput-rumput menjadi makanannya, seperti sapi dan lembu biasa.
“Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
16 Tetapi amatilah tenaga dalam badannya dan kekuatan pada otot-ototnya!
Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
17 Ia menegakkan ekornya seperti pohon aras, otot-otot pahanya kokoh dan keras.
Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
18 Tulang-tulangnya kuat seperti tembaga, kakinya teguh bagaikan batang-batang baja.
Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
19 Di antara segala makhluk-Ku dialah yang paling menakjubkan; hanya oleh Penciptanya saja ia dapat ditaklukkan!
Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
20 Di bukit-bukit tempat binatang liar bermain-main gembira, tumbuhlah rumput yang menjadi makanannya.
Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
21 Ia berbaring di bawah belukar berduri, di antara gelagah di rawa-rawa ia bersembunyi.
Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
22 Belukar berduri menaungi dia dengan bayang-bayangnya. Pohon gandarusa di pinggir sungai meneduhi dia.
Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
23 Ia tidak gentar biarpun Sungai Yordan sangat kuat arusnya, ia tetap tenang meskipun air melanda mukanya.
Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
24 Siapakah berani membutakan matanya, lalu menangkap dia dengan menjerat moncongnya?
Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?

< Ayub 40 >