< Ayub 4 >

1 Lalu berbicaralah Elifas, katanya: "Ayub, kesalkah engkau bila aku bicara? Tak sanggup aku berdiam diri lebih lama.
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Banyak orang telah kauberi pelajaran, dan mereka yang lemah telah kaukuatkan.
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 Kata-katamu yang memberi semangat, membangunkan orang yang tersandung, lemas dan penat.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 Tetapi kini engkau sendiri ditimpa duka; kau terkejut, dan menjadi putus asa.
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Bukankah engkau setia kepada Allah; bukankah hidupmu tiada cela? Jika begitu, sepantasnyalah engkau yakin dan tak putus asa.
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 Pikirlah, pernahkah orang yang tak bersalah ditimpa celaka dan musibah?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Aku tahu dari pengamatan bahwa orang yang membajak ladang kejahatan, dan menabur benih bencana bagai biji tanaman, akan menuai celaka dan kesusahan!
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 Bagai badai, begitulah murka Allah membinasakan mereka hingga punah!
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Orang jahat mengaum dan meraung, bagaikan singa mereka menggerung. Tetapi Allah membungkam mereka serta mematahkan gigi-giginya.
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Mereka mati seperti singa kekurangan makanan, sehingga anak-anaknya bercerai-berai tak keruan.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Pernah suatu wahyu sampai kepadaku, bagaikan bisikan halus dalam telingaku.
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 Tidurku terganggu dan terusik olehnya, seperti mendapat mimpi yang buruk di malam buta.
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 Aku pun terkejut dan menggigil gentar; seluruh tubuhku bergundang, gemetar.
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 Angin sepoi menyentuh wajahku, maka tegaklah bulu romaku.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Suatu sosok berdiri di hadapanku; kutatap, tetapi ia asing bagiku. Lalu kudengar bunyi suara memecah heningnya suasana,
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 'Mungkinkah manusia tanpa salah di hadapan Allah? Mungkinkah ia tidak bercela di mata Penciptanya?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 Bahkan hamba-hamba Allah di surga, tak dapat dipercayai oleh-Nya. Bahkan pada malaikat-malaikat-Nya didapati-Nya kesalahan dan cela.
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 Apalagi makhluk dari tanah liat makhluk debu yang dapat dipencet seperti ngengat!
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 Makhluk itu hidup di waktu pagi, lalu mati terlantar di senja hari, dan untuk selamanya ia tak diingat lagi.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Maka hilanglah segala yang dimiliki; ia pun mati tanpa beroleh akal budi.'
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’

< Ayub 4 >