< Ayub 18 >

1 Maka jawab Bildad, "Hai Ayub, kapankah kau habis bicara? Diamlah, dan dengarkanlah kini kami mau berkata-kata.
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2
“Yaushe za ka gama maganganun nan? Ka dawo da hankalinka sa’an nan za mu iya yin magana.
3 Mengapa kauanggap kami dungu, dan kausamakan kami dengan lembu?
Don me muke kamar shanu a wurinka, ka ɗauke mu mutanen wofi?
4 Kemarahanmu hanya menyakiti dirimu. Haruskah untuk kepentinganmu bumi kehilangan penduduknya, dan gunung-gunung dipindahkan dari tempatnya?
Kai da ka yayyage kanka don haushi, za a yashe duniya saboda kai ne? Ko kuma duwatsu za su matsa daga wurinsu?
5 Pelita orang jahat pasti dipadamkan; apinya tak akan pernah lagi dinyalakan.
“An kashe fitilar mugu; harshen wutarsa ya daina ci.
6 Terang dalam kemahnya menjadi pudar; pelita penerangnya tidak lagi bersinar.
Wutar cikin tentinsa ta zama duhu; fitilar da take kusa da shi ta mutu.
7 Langkahnya yang mantap menjadi terhuyung-huyung; rancangannya sendiri menyebabkan ia tersandung.
Ƙarfin takawarsa ya ragu; dabararsa ta ja fāɗuwarsa.
8 Ia berjalan ke dalam jaring, maka tersangkutlah kakinya.
Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga, yana ta yawo a cikin ragar.
9 Tumitnya terjerat oleh perangkap, sehingga tertangkaplah ia.
Tarko ya kama ɗiɗɗigensa; tarko ya riƙe shi kam.
10 Di tanah, tersembunyi tali jerat; di jalan, terpasang jebak dan pikat.
An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa; an sa masa tarko a kan hanyar da zai bi.
11 Orang jahat dikejutkan oleh kengerian dari segala arah; ketakutan mengikutinya langkah demi langkah.
Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe yana bin shi duk inda ya je.
12 Dahulu ia kuat, kini ia merana; bencana menemaninya di mana-mana.
Masifa tana jiransa; bala’i yana shirye yă fāɗa masa a lokacin da zai fāɗi.
13 Kulitnya dimakan penyakit parah; lengan dan kakinya busuk bernanah.
Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa; ɗan fari na mutuwa ya cinye ƙafafunsa.
14 Ia direnggut dari kemahnya, tempat ia merasa aman, lalu diseret untuk menghadap kematian.
An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa aka sa shi tsoro sosai.
15 Kini siapa saja boleh tinggal dalam kemahnya, dan di situ ditaburkan belerang, pembasmi penyakitnya.
Wuta ta cinye tentinsa; farar wuta ta rufe wurin da yake zama.
16 Akar-akarnya gersang dan berkerut; ranting-rantingnya kering dan kisut.
Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa rassansa sun mutu a sama.
17 Ia tak dikenal lagi di dalam maupun di luar kota; tak ada seorang pun yang masih ingat namanya.
An manta da shi a duniya; ba wanda yake ƙara tunawa da shi.
18 Dari terang ia diusir ke dalam kegelapan; dari dunia orang hidup ia dienyahkan.
An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu, an kore shi daga duniya.
19 Anak dan keturunan ia tak punya; di kampung halamannya seorang pun tak tersisa.
Ba shi da’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa, ba sauran wanda yake a raye a wurin da ya taɓa zama.
20 Mendengar nasibnya penduduk di barat terkejut, sedang penduduk di timur gemetar karena takut.
Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi; tsoro ya kama mutanen gabas.
21 Begitulah nasib orang durhaka, mereka yang tidak mengindahkan Allah."
Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake, haka wurin zaman wanda bai san Allah ba yake.”

< Ayub 18 >