< Ayub 16 >

1 Tetapi Ayub menjawab, "Seringkali kudengar pendapat demikian; penghiburanmu hanyalah siksaan.
Sai Ayuba ya amsa,
2
“Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
3 Kapankah omong kosong itu kamu hentikan? Apa yang merangsang kamu untuk memberi jawaban?
Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
4 Seandainya kamu ini aku, dan aku kamu, aku pun dapat bicara sama seperti itu. Kubanjiri kamu dengan penuturan; kepalaku akan kugeleng-gelengkan.
Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.
5 Hatimu akan kukuatkan dengan berbagai anjuran; kata-kataku akan memberi penghiburan.
Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.
6 Kalau aku bicara, deritaku tidak reda; jika aku berdiam diri, apa pula gunanya?
“Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
7 Allah, membuat aku kepayahan; seluruh keluargaku telah dibinasakan.
Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
8 Dia menentang dan menangkap aku. Sekarang kurus keringlah tubuhku, dan bagi banyak orang itulah buktinya bahwa aku telah berdosa.
Ka daure ni, ya kuma zama shaida; yadda na rame sai ƙasusuwa, wannan ya sa ake gani kamar don ni mai zunubi ne shi ya sa.
9 Dengan geram Allah merobek-robek tubuhku; dengan sangat benci Ia memandang aku.
Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa yana cizon haƙoransa don fushin da yake yi da ni; ya zura mini ido.
10 Orang-orang mengejek aku dengan mulut terbuka lebar; aku dikeroyok dan pipiku ditampar.
Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni; suka yi mini ba’a suka haɗu suka tayar mini.
11 Allah menyerahkan aku kepada orang durhaka; aku dijatuhkan-Nya ke tangan orang durjana.
Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
12 Tadinya hidupku aman dan sentosa, tapi Allah menyerang aku dengan tiba-tiba. Tengkukku dicengkeram-Nya dan aku dicampakkan; dijadikan-Nya aku sasaran untuk latihan.
Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
13 Tanpa rasa iba Ia terus memanah aku, sehingga terburailah isi perutku.
maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
14 Ia menyerbu seperti seorang pejuang, dan melukai aku dengan berulang-ulang.
Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
15 Aku memakai karung tanda kesedihan, dan duduk dalam debu karena dikalahkan.
“Ina makoki saye da tsummoki na ɓoye fuskata a cikin ƙura.
16 Wajahku merah karena tangisku; kelopak mataku bengkak dan biru.
Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;
17 Tapi aku tidak melakukan kekerasan; nyata tuluslah doaku kepada TUHAN.
duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
18 Hai bumi, kejahatan terhadapku jangan sembunyikan; jangan diamkan teriakku minta keadilan.
“Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
19 Aku tahu bahwa Pembelaku ada di surga; Ia memberi kesaksian bahwa aku tak berdosa.
Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
20 Aku diejek teman-temanku dan ditertawakan; sambil menangis aku menghadap Allah minta bantuan.
Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
21 Ah, kiranya Allah sendiri membela aku di hadapan-Nya, seperti seorang yang rela membela sahabatnya.
a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
22 Tahun-tahunku yang sisa tak banyak lagi; sebentar lagi aku pergi dan tak akan kembali.
“Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.

< Ayub 16 >